Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Babban malamin addini kuma shugaban jami'ar Al-Istiqama dake jihar Kano, Farfesa Salisu Shehu, ya bayyana hanyoyin da za'a bi wajen kawo karshen satar jarabawa.
Kimanin mutum 13 ne suka riga mu gidan gaskiya a jiya sakamakon hatsarin mota da ya faru kusa da garin Akpoku-Udufor da ke karamar hukumar Etche a jihar Rivers
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya ce 'yan Najeriya ne za su wahala idan aka raba kasar nan. Sai dai kuma masu kudi ba za su wahala sosai ba, talaka ne.
A wani harin mayar da martani, wasu mutane da ba a san ko su waye ba a kauyen Kacecere da ke karamar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna sun halaka rayuka 8.
'Yan uwa da abokan arziki sun fada cikin damuwa da tsananin alhini bayan mutuwar wata budurwa ana saura mako 5 aurenta a jihar Adamawa bayan rashin lafiyanta.
Mai Girma Gwamnan Jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje OFR, ya jagoranci rantsarwa tare da mika takardar kama aiki ga sabon Sarkin Gaya, Alhaji Aliyu Ibrahim.
Jigawa - Masarautar Gumel ta kafa sabbin dokoki 19 don kayyade kayan aure a yankinta domin saukakawa matasa aure sakamakon halin da al'umma ke fama da shi.
Wata kungiya ta shigar da karar Atiku kan cewa, shi ba dan Najeriya bane, kuma ya kamata a hanashi tsayawa takara. Kotu ta dage karar zuwa wani lokaci saboda da
Babban bankin Najeriya, CBN, ya kaddamar da shafin yanar gizo na e-naira a ranar Litinin kafin a kaddamar da shi a hukumance ranar 1 ga watan Oktoba mai zuwa.
Labarai
Samu kari