Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Wasu batagari sun bankawa motar dake dauke da kayan miya wuta a jihar Enugu ranar Litinin bayan kungiyar rajin kafa kasar Biyafara IPOB ta kafa dokar hana fita.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya ce Nigeria ba ta da shugabancin da ake bukata domin tunkarar kallubalen rashin tsaro a kasar, The Cable ta ruwaito.
Shugabannin yankin Arewacin Najeriya sun taru a gidan gwamnatin jihar Kaduna domin tattauna matsalolin tsaron, zaman lafiya da cigaba da suka addabi yankin.
Wani kasurgumin shugaban 'yan bindiga da ya shiga hannun jami'an tsaro, ya bayyana abubuwan da ke faruwa, domin kuwa ya ambaci sunayen wadanda suke barna tare.
Majalisar dokokin Najeriya ta tsaurara tsaro bisa hango wata zanga-zangar da ma'aikata a majlisar za su aiwatar farawa daga yau ranar Litinin 27 ga watan Satum
Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma babban jigon jam'iyyar PDP, Sule Lamiɗo, ya caccaki manyam jam'iyyun siyasar ƙasar nan, yace Najeriya ba zata taba cigaba ba.
NPYA ta ce ya zama dole jihohin yankin su rubanya harajin da suke samu, su kuma kafa banki don tallafawa yankin idan ana son kawo karshen talauci, rashin tsaro
Bayan tsawon lokaci da ake jiran Rarara ya saki wakar da ya rera wa shugaba Buhari wacce masoyan shugaban kasa suka tattara N1000 kowa ya mika yau dai ta fito.
Dakarun sojin kasar Nijar sun ceci sojojin Najeriya 9 wadanda suka tsere yayin da 'yan bindigan daji suka musu a Sokoto, Majiyoyi sun sanar da Daily Trust haka.
Labarai
Samu kari