'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wasu sababbin hare-hare a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da wasu mutane a hare-haren.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wasu sababbin hare-hare a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da wasu mutane a hare-haren.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Gwamnan jihar Katsina ya roki gwamnan tarayya ta ayyana dokar ta baci a kan matsalar rashin tsaro da ke addabar sassa daban-daban na Najeriya. Ya janye ra'ayins
Shugaban gwamnonin arewa maso gabas, Gwamna Babagana Umaru Zulum, ya ziyarci jihar Sokoto tare da bada tallafin makudan kuɗi ga iyalan mutanen da aka kashe.
Wasu 'yan bindiga sun sace wasu daliban makarantar kasa da firamare a jihar Ondo yayin da mahaifiyarsu ta dawo dasu daga makaranta. Rahoto ya bayyana lamarin.
Duk da cewa har yanzu hukumomin tsaro na cigaba da yaki da 'yan ta'adda da yan bindiga a Nigeria, sun samu nasarar halaka wasu manyan shugabannin 'yan ta'addan
Jarumin matukin jirgin kasa, Ziya’u Yusuf shine wanda ke tuka jirgin Kaduna zuwa Abuja lokacin da yan bindiga suka shuka Bam kuma suka budewa jirgin kasar wuta.
Muhammadu Buhari ya dauko maganar yafe wa su Ken Saro Wiwa laifuffukansu. Shugaban kasa ya bayyana wannan a lokacin da ya zanta da dattawan kasar Ogoni Land.
Makonni biyu sanar da dakatar da Sheikh Ibrahim Khalil daga shugabancin Majalisar Malamai ta Jihar Kano, daga karshe shehin malamin ya yi tsokaci a kan rikicin.
Kansiloli a jihar Akwa Ibom sunyi zargin shugaban karamar hukumarsu ya hada baki mutane domin 'gwanjon' wani babban janareta na karamar hukumar. Majalisar jihar
Yan bautar kasa sun shiga zullumi a jihar Zamfara biyo bayan sace wasu takwarorinsu da ‘yan bindiga suka yi a hanyarsu ya zuwa sansanin NYSC da ke yankin Tsafe.
Labarai
Samu kari