Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta ce ba ta ci zama ba, ta dukufa ta tura jami'ai domin tabbatar ceto wani jami'in soja da 'yan bindiga suka sace jiya Litinin
Masu hakar ma'adanai a jihar Benue sun mutu yayin da suke tsaka da aiki. Rahoto ya bayyana yadda lamarin ya faru daga majiyar shugaban karamar hukumar Anyiin.
Kasuwanci ne a halin yanzu ke ji tsanani kan hukuncin gwamnati na datse layukan sadarwa a wasu jihohin arewa maso yamma na kasar nan kamar yadda rahotannin SBM.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hari hedkwatar karamar hukumar Rafi a jihar Neja kuma sun kai farmaki fadar mai martaba Sarkin Kagara. An ce yan bindiga sun.
Mai dakin Mai martaba Sarkin Orile-Kemta, Adetokunbo Tejuoso, tana karar shi. Halima Oniru tace Mai gidan na ta ya karbi wasu kudi kimanin N150m a hannunta.
'Yan majalisar wakilai sun bayyana yadda 'yan kasar Ghana ke amfani da hanyoyi wajen kwace kudaden 'yan Najeriya ta hanyar basu sakamakon Korona na karya..
Yan fashi sun afka wani bankin zamani a Iragbaji, hedkwatar karamar hukumar Boripe, a jihar Osun, a ranar Talata, sun kashe ɗan sanda. Daily Trust ta ruwaito ce
Rundunar sojin ruwan Najeriya ta nesanta kanta da wasu kalamai da wata babbar jami'arta, Jamila ta gabatar a gaban kwamitin tsaro na majalisar dokokin kasar.
Ana zargin jirgin sojoji ya kashe masunta a kauye Kwatar Daban Masara a ranar Lahadi. Jirgin yakin Najeriya ya kashe mutane yayin da yake neman sojojin ISWAP.
Labarai
Samu kari