Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Wasu da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kai hari unguwar Chukuku da ke karamar hukumar Kuje na babban birnin tarayya Abuja daga daren ranar sun
Amincin Allah ya tabbata gare ka tare da gaisuwa da girmamawa irin ta addinin Muslunci. Na rubuto wannan wasiƙar ne domin ina son fahimtar da kai wasu abubuwa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci majalisar dattijai da ta tabbatar da kwamishinoni biyar da za su cike guraben ayyuka a hukumar cin hanci da rashawa.
Dakarun soji sun yi wa wasu mata 'yan kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) da aka fi sani da shi'a duka a hanyar Abuja zuwa Kaduna a safiyar ranar Talata
Wani soja ya maka rundunar soji a banki bisa zargin cin dunduniyarsa da kuma shiga gidansa ba tare da ka'ida da umarnin kotu ba. Ya nemi kotu ta hukunta runduna
Wani ma'aikacin lafiya a jihar Katsina, Murtala Umar, ya bayyana yadda ya kasance mai kula da yan bindiga yayinda suka samu raunuka duk da cewa ya san yan ta'ad
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da kansila a jihar Akwa Ibom, rundunar yan sanda ta tabbatar da cewa tana kan bincike a lamarin kuma za'a ceto shi.
Gwamnan jihar Bayelsa Douye Diri na ,a ranar Litinin, 27 ga watan Satumba ya bayyana marigayi Janar Sani Abacha, tsohon shugaban kasa na mulkin soja a matsayin
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya tsawatar wa dan kwangilar China wanda yake da alhakin kammala ayyukan asibitin kwararru na jihar da ke Lokoja kan ha'inci da
Labarai
Samu kari