Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Sheikh Ahmad Gumi ya bukaci malaman kudancin kasar nan da su tashi tsaye wurin tattaunawa da masu tada kayar baya tare da assasa rashin tsaro a yankunansu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tabbatar da cewa jami'an tsaro na cigaba da gudanar da bincike kan harin da aka kai gidan yari, kuma sun fara samun nasara
Ana zargin Tsohon shugaban majalisar Najeriya, Anyim Pius Anyim da tafka badakala a. Anyim ya shafe awa da awanni yana tsare a ofishin EFCC, yana shan tambayoyi
Wasu 'yan bindiga sun dura shagon mai POS, sun harbi mai aiki a shagon saboda kin basu kudi cikin dadin rai. Shaidu sun bayyana yadda lamarin ya faru a Oyo.
FCT Abuja - Shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da kudin intanet na Najeriya, e-Naira, ranar Litinin, 25 ga Oktoba, a fadar Aso Villa dake birnin tarayya Abuja
Fitaccen malamin addinin musulunci, Shiekh Ahmad Gumi, ya ce masu ikirarin yin jihadi daga kasashen waje na iya shigowa Nigeria idan aka ayyana 'yan bindiga a m
Shugaba Muhammadu Buhari ai kaddamar da eNaira a fadar Aso Villa, ranar Litinin, 26 ga Oktoba, 2021. Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bayyana hakan a jawabin.
Kungiyar musulmi ta Ansar-Ud-Deen yankin Arewa ta bukaci gwamnatin Nigeria ta tona asirin masu daukan nauyin 'yan bindiga da 'yan ta'adda a kasar, rahoton Sahar
Gwamnonin yankin kudu maso gabashin Najeriya sun yi kira ga Father Mbaka ya daina sukar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, domin yana kokari wajen saita komai.
Labarai
Samu kari