Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Shugaban kasar Nigeria, Muhammadu Buhari, a ranar Juma'a, ya ce ya bada umurnin a dage dakatarwar da aka yi wa shafin Twitter a Nigeria tun watan Yunin 2021. Ra
An ji cewa Gwamna Abdullahi Ganduje ya kara kudin da ake ba ‘Yan makaranta duk shekara da 50% a 2021. Gwamnatin Ganduje ta amince a kara wa daliban Kano 50%.
Tsohon Gwamnan jihar Borno kuma Sanata mai wakiltan Borno ta tsakiya, Kashim Shettima, yayi waiwaye kan lokacin da alanta Zulum a matsayin wanda zai goyi baya.
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta cafke wani jagoran ‘yan bindiga wanda da kan shi ya bayyana yadda ya halaka kuma ya yi garkuwa da mutane da dama kamar yad
Rundunar 'yan sanda sun cafke wasu 'yan ta'adda ake zargin 'yan bindiga ne. Wasu daga cikin su sun amsa laifukansu, kuma an yi bincike mai zurfi kan lamarin.
Fitaccen malamin addinin Islama mazaunin jihar Kaduna, Sheikh Ahmad Gumi, ya ce jini mai matukar yawa ne ke kwaranya a Najeriya kuma an kasa tsayar da shi.
A yau aka kammala shari’a da wani da ya damfari Bayin Allah da sunan Femi Adesina. Hukumar EFCC tayi nasarar jefa Jamiu Isiaka na tsawon shekaru 28 a kurkuku.
Karamin Ministan ilimin Najeriya Emeka Nwajuiba, ya bayyana cewa za'a fara biyan Malaman Makarantu sabon albashin da Shugaba Buhari ya musu alkawari daga Junair
Sheikh Ibraheem El-Zakzaky, Shugaban kungiyar musulunci ta IMN, yace matsawar za a bai wa ‘yan Najeriya zabi, da dama za su gwammaci mulki bisa shari’ar musulun
Labarai
Samu kari