Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Gwamna Abubakar Bagudu na jihar Kebbi a halin yanzu ya zama abun magana kan dukiyar da ake zargin ya tara ta cikin dukiyar da Janar Sani Sani Abacha a baya.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi barazanar bayar da umarnin damko shugaban hukumar MDLEA, Janar Muhammad Buba Marwa mai ritaya da kuma NSA Babagana Munguno.
FCTAbuja - Jami'an hukumar yan sandan Najeriya sun damke wasu yan mata biyu masu kaiwa tsagerun yan bindigan da suka addabi mutan Arewacin Najeriya makamai.
Mutanen Kano suna tofa albarkacin bakinsu a kan abin da ya faru da Mai dakin Dr. A.UGanduje. Mu’az Magaji ya yi magana kan tirkar-tirkar Hafsat Ganduje da EFCC.
Hukumar yan sandan ƙasar nan,ta bayyana cewa jami'anta sun samu.nasarar damke wata tawagar mutum 11 dake aikin garkuwa da mutane a tashoshin mota na jihar Kano.
Jami'ar Kashere a jihar Gombe, ta kori wasu dalibanta 23, bisa laifin aikata ta'annuti a fannin jarrabawa. Ta kuma an kusa dawowa karatu nan ba dadewa ba..
Gwamnatin jihar Kano ta yi bayani kan batun kame Hajiya Hafsat Ganduje da aka ce EFCC ta yi, an ba da sanarwar cewa, ba gaskiyab bane, tana nan a gida lafiyarta
Hukumar Ruwa na Jihar Kaduna, KADSWAC, ta kori a kalla mutan 286 daga cikin ma'iaikatanta bayan kidaya da tattance satifiket da ta yi a baya-bayan nan. Sanus
Kotun jihar Kano bisa alkalancin Justice S.B Namalam a ranar Litinin ta bukaci gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya biya mai jaridar Daily Nigerian, Jaafar
Labarai
Samu kari