Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Jami’an Kwastam biyu sun mutu yayin artabu da ake zargin sun yi da ‘yan ta’addar Lakurawa a Kebbi, yayin da shugaban hukumar ya bayyana jimami kan lamarin.
Tijjani Bala Kalarawi, ya ajiye mukaminsa na shugaban kwamitin amintattun masallacin juma'a na Fagge. Kalarawi yayi hakan saboda batun gina shaguna a masallaci.
An yi wa jami'in hukumar yan sandan farin kaya SSS, kisar gilla a garin Owerri, babban birnin jihar Imo, Daily Trust ta ruwaito. Hakan na faruwa ne kasa da awa
FG ta ware biliyan N100 domin gudanar da babban zaben shekarar 2023. Haka kuma ta kara kasafin kudin kasa na shekarar daga naira tiriliyan 13.98 zuwa N16.45.
'Yan sanda a jihar Ogun sun ce sun samu nasarar damkar masu garkuwa da mutane 2 su na tsaka da amsar kudin fansar yaro dan shekara 7, kamar yadda The Punch ta
Shugaba Buhari ya bayyana cewa, Najeriya a shirye take domin ta taimakawa kasar Sudan ta kudu domin ta ci gaba ta bangarorin da suka shafi tattalin arzikinta.
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari zai gabatar da kasafin kudin shekarar 2022 ga majalisar dokokin Najeriya a ranar Alhamis mai zuwa, 7 ga watan nan.
Sanata Uba Sani ya musanya abin da ake ta fada game da tattalin arzikin Najeriya. Sani yace tattalin arzikin bai sukurkuce ba, ya yi kira a ba CBN hadin-kai
Fiye da layukan waya miliyan 180 aka hada da Lambar Shaida ta dan Ƙasa (NIN) a yanzu haka, Farfesa Umar Danbatta na NCC ya bayyana a ranar Talata, 5 ga Oktoba.
An saki Hafsat Ganduje, matar gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje kan beli bayan hukumar yaki da rashawa da yi wa arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta kama ta
Labarai
Samu kari