Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Rahoto ya nuna akwai farfesoshi guda biyu a cikin mutane shida da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jami'ar Abuja a safiyar ranar Talata, 2 ga watan Nuwamba.
Abba Bichi, dan darakta janar na hukumar tsaro ta farin kaya, DSS, ya caccaki kamen fitaccen biloniyan Najeriya da hukumar EFCC ta yi na biloniya Obi Cubana.
Masu garkuwa da mutane sun kashe wani dan banga da suka yi garkuwa da shi mai suna Ohikwo bayan yan uwansa sun biya naira miliyan biyu a matsayin kudin fansa.
Duk da matakan da gwamnati ta ɗauka na datse hanyoyin sadarwa, tsagerun yan bindiga na cigaba da kaddamar da hare-harensu kan mutane a yankin Faskari, Katsina.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya damu kan yadda iyaye ke tilastawa 'ya'yansu barace-barace a kan tituna musamman a jihohin Arewacin Najeriya..
Wata dalibar kwalejin fasaha a jihar Osun, ta rasa rayuwarta jim kaɗan bayan kai wa saurayinta ziyara har gida, tuni jami'an yan sanda suka yi awon gaba shi.
Hukumar 'yan sandan babbar birnin tarayya ta tabbatar da harin da 'yan bindiga suka kai jami'ar Abuja, ta ce sun yi awon gaba da akalla ma'aikata su shida.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya shiga jimami, ya Kuma mika sakon jajantawa ga iyalan wadanda bene mai hawa 22 ya ruguje dasu jiya Litinin a jihar Legas.
An kame wasu 'yan ta'addan da ake zargin mayakan ESN, an kame su dauke da muggan makamai da bama-bamai. Yanz suna hannun jami'an tsaro don ci gaba da bincike.
Labarai
Samu kari