Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Hukumar NSCDC ta bayyana cewa jami'anta da haɗin guiwar yan sakai sun samu nasarar cafke wasu da ake zargin yan garkuwa ne da masu kaiwa yan bindiga abinci.
An bankado manyan mutanen da suka boye N117bn a bankunan kasashen ketare. Wasu suna yin dabarar tara dukiya a bankunan waje, ana juyawa ba tare da an sani ba.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina, ya ce gwamnatin tarayya ta na cigaba da samun nasarori kan yaki da rashin tsaro a kasar nan duk da ba a gani.
Tun da aka yi gaba da Sarki Hasan Attahiru a hanyar Abuja, har yau ba a fito da shi ba. Har yanzu Jami'an tsaro sun gagara ceto Sarkin Bungudu bayan wata daya.
A jiya Mataimakin Shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya caccaki Gwamnan CBN. Farfesa Yemi Osinbajo ya yi tir da tsare-tsaren bankin CBN, yace da sake a lamarinsu.
A karo na biyu a cikin shekara daya, Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya kori Mu'azu Magaji daga mukamin da ya nada shi na shugabancin aikin bututun iskar gas.
'Yan bindiga da ba asan ko su wanene ba suna kai hari wani ofishin rundunar 'yan sanda da ke Umulokpa a jihar Enugu a karamar hukumar Uzo-Uwani a jihar Enugu. S
Gwamnatin shugaba Buhari ta bayyana bukatar fara kera makamai a cikin gida saboda a rage shigo da wadanda ake shigo dasu daga kasar waje ga sojojin Najeriya.
Gwamnatin Kaduna ta amince da nadin Muhammad Inuwa Aminu a matsayin Waziri. Sarkin Zazzau, Ahmad Bamalli zai nada Wazirin Zazzau bayan shekara 1 a gadon sarauta
Labarai
Samu kari