Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Hukumomin Amurka sun yi karin bayani kan cafke dan Najeriya, Chidozie Wilson Okeke. Kama mutumin ya jawo zanga-zanga a New York tare da kama mutane da dama.
An gurfanar da wani mutum mai suna Samuel Jacob, a gaban alkalin kotun Majistare da ke Badagry a Legas, a ranar Talata, kan tuhumarsa da cije 'dan yatsarsa ya k
Majalisar Dattijai ta Nigeria ta sake duba kudirin yi wa dokar zabe garambawul da bawa hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, damar zaben hanyar da ta fi dacewa
Hukumar kwastam ta ƙasa, ta gano wasu bayanan sirri na yadda masu fasa kwaurin shinkafa suke tallafawa yan bindiga wajen kai musu man fetur da sauran kayayyaki.
Godfery Chikwere, tsohon hadimin gwamna David Umahi, wanda ‘yan sanda suka kama tare da tsare shi bisa zargin yada labaran kaarya, ya fadi a ranar Litinin.
Hukumomin a birnin Cologne dake kasar Jamus sun rattafa hannu kan yarjejeniya da al'ummar Musulmi don amfani da lasfika wajen kira Sallah ranar Juma'a, gwamnati
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana irin nasarorin da ya cimma a cikin shekaru biyu da yayi na wa'adin mulkinsa na biyu. Mun tattaro muku jerin nasarorin.
Gwamna Ganduje ya mika mulkinsa ga wata yarinya 'yar shekaru 14 yayin da ake murnar ranar 'ya mace ta duniya. Ya mika mulkin nasa na tsawon mintuna 20 jiya.
Abuja - Babban bankin Najeriya (CBN), yace a shirin da yake yi tare da ma'aikatar matasa da wasanni, kawo yanzu an rabawa matasan Najeriya 7,057 kudi N3bn.
A karon farko tun bayan komawarsa jam'iyyar APC mai mulki, gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya rantsar da sabbin kwamishinoni da masu bashi shawara.
Labarai
Samu kari