Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Hadin gwiwar malamai a jihar Kano sun bayyana cewa, ba da yawunsu aka tsige Sheikh Khalil ba. Wannan na zuwa ne jim kadan bayan da aka yada cewa, su suka cire s
Mata shida tare da yara kanana 9 ada aka sace a yankin arewa maso gabas sun tsero daga hannun miyagun da suka sace su. Sun kwashe kwanaki shida suna tafiya.
Hukumar NSCDC ta bayyana cewa jami'anta da haɗin guiwar yan sakai sun samu nasarar cafke wasu da ake zargin yan garkuwa ne da masu kaiwa yan bindiga abinci.
An bankado manyan mutanen da suka boye N117bn a bankunan kasashen ketare. Wasu suna yin dabarar tara dukiya a bankunan waje, ana juyawa ba tare da an sani ba.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina, ya ce gwamnatin tarayya ta na cigaba da samun nasarori kan yaki da rashin tsaro a kasar nan duk da ba a gani.
Tun da aka yi gaba da Sarki Hasan Attahiru a hanyar Abuja, har yau ba a fito da shi ba. Har yanzu Jami'an tsaro sun gagara ceto Sarkin Bungudu bayan wata daya.
A jiya Mataimakin Shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya caccaki Gwamnan CBN. Farfesa Yemi Osinbajo ya yi tir da tsare-tsaren bankin CBN, yace da sake a lamarinsu.
A karo na biyu a cikin shekara daya, Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya kori Mu'azu Magaji daga mukamin da ya nada shi na shugabancin aikin bututun iskar gas.
'Yan bindiga da ba asan ko su wanene ba suna kai hari wani ofishin rundunar 'yan sanda da ke Umulokpa a jihar Enugu a karamar hukumar Uzo-Uwani a jihar Enugu. S
Labarai
Samu kari