Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Hukumomin Amurka sun yi karin bayani kan cafke dan Najeriya, Chidozie Wilson Okeke. Kama mutumin ya jawo zanga-zanga a New York tare da kama mutane da dama.
Wata babbar kotu dake zamanta a Minna, birnin jihar Neja a ranar Talata ta umurvi Mohammed Barau Kontagora ya daina kiran kansa sabon Sarkin Sudan na Kontagora.
Majalisar dattawan Najeriya a ranar Talata, 12 ga watan Oktoba ta tabbatar da nadin Mai shari’a Husseini Baba Yusuf a matsayin babban alkalin babbar kotun FCT.
Wani mahaifi ya yi hayar 'yan daba domin su je makarantar da 'yarsa ke karatu domin su lakadawa wani malami duka saboda ya daki 'yarsa saboda damun 'yan aji.
Wata babbar kotu dake jihar Kano, ta yanke wa wani mutumi hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunsa da ƙaifin kashe matarsa da wukar dakin girkin gidansa.
Wasu yan bindiga dadi sun kaiwa Gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano, wuta ranar Talata a wajen taron yakin neman zaben jam'iyyar All Progressives Grand Allianc
Majalisar wakilai na Tarayya a ranar Talata ta yi gaggawar datse zamanta sakamakon korafin da ‘yan majalisar su ka dinga yi akan azababben zafin da ke majalisar
Matasa a garin Goronyo da ke karamar hukumar Goronyo a jihar Sokoto sun fito kwansu da kwarkwata a tituna suna zanga-zangar halin rashin tsaro da yankinsu kamar
Wata majalisar malamai ta Kano ta yi watsi da dakatar da Sheikh Ibrahim Khalil da majalisar malamai ta yi tare da nisanta kan ta daga lamarin,ta ce ba hannunta.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa a ranar 12 ga watan Oktoban ta gurfanar da tsohon shugaban jami'ar tarayya, Gusau.
Labarai
Samu kari