Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Gwamnatin tarayya ta gano masu daukar nauyin dan fafutuka na kasar yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho. Abubakar Malami ne ya bayyana.
An shiga halin tsoro da fargaba a yankin Mpape da ke babbar birnin tarayya Abuja bayan wani hari da aka kai fadar hakimin garin wanda ya yi sanadiyar rasa rai.
Wani dan Najeriya ya nuna karamci ga wata budurwa wacce ta damfare shi N500,000 tun shekaru 5 da su ka shude. Ikechukwu Diamond, a cikin wata wallafa mai tsawo
Wasu yan bindiga da ake zargin yan ta'addan IPOB/ESN ne sun kuma kai hari ofishin yan sanda a inda suka banka wuta hedkwatar yan sandan karamar hukumar Isiala.
Hukumar Jami’ar ta Maiduguri ta tabbatar da aukuwar gobarar, inda ta bayyana cewa wutar ta tashi ne sakamakon girkin da wata daliba ke yi a dakin kwanansu.
Rabiu Musa Kwankwaso ya kaddamar da wani asibitin kula da masu shaye-shaye. Tsohon Gwamnan Kano ya bude asibitin ne a lokacin da ya cika shekara 65 a Duniya.
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta bayyana cewa ba a rasa rai ko daya ba a yayin rikicin da ya wakana tsakanin garuruwan da ke kan iyaka a Bauchi da Gombe.
A ranar Alhamis, majalisar dattawa ta ce mako mai zuwa za ta mika kudiri ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya ayyana 'yan bindiga matsayin 'yan ta'adda.
Lagos - Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na da jajirtattun mutane da zasu iya shugabantan kasar nan a.
Labarai
Samu kari