Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Hukumar kula da cibiyoyin lafiya masu zaman kansu (PHIMA) ce ta rufe asibitin mai suna, Green-Olives Hospital, wanda ke Sabon Titi, Tal’udu Gadon Kaya a Gwale.
Wasu 'yan asalin jihar Benue, ciki harda masu yiwa kasa hidima biyu da aka sace a karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara yayin da suke cikin tafiya sun kubuta.
Tun bayan harin da wasu tsagerun yan bindiga suka kai a masallaci, suka kashe mutane a ajihar Neja, wasu yan banga sun ɗauki fansa, sun kashe wani hakimi .
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta damke wani matashi dan shekaru 39 mai suna Ahmed Abdulmumini, kan zargin zagin hadimin Gwamna Masari, Alhaji Ibrahim Umar.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa, a halin yanzu ta amince da biyan makudan kudade domin kammala aikin titin Gombe zuwa Biu ta jihar Borno. Aikin zai fara nan
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya jagoranci zaman majalisar zartarwa a dakin taro na ofishin uwargidar shugaban kasa, Abuja a ranar Laraba.
Kasar China ta yanke shawarar kafa bankuna a Najeriya domin fara aiki. Wasu 'yan Najeriya sun yi martani kan batun, inda suka dinga fadin albarkacin bakinsu aka
Legas - A ranar Talata, an cigaba da gurfanar da Shahrarren mawaki kuma jagoran marasa ji na Najeriya, Afeez Fashola, wanda akafi sani da Naira Marley, gaban.
Rahotannin dake fitowa yanzu haka daga jihar Cross Ribas na nuni da cewa ƴar majalisar dokokin jihar, Elizabeth Ironbar, ta rigamu gidan gaskiya ranar Talata.
Labarai
Samu kari