Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Hukumar EFCC ta yi ram da tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode a cikin wata babbar kotun tarayya ta jihar Legas inda ta tafi da shi ofishinta.
Hajiya Hajima Hama Danyaya, matar mai martaba sarkin Ningi, Alhaji Yunusa Muhammad Danyaya ta riga mu gidan gaskiya. Masarautar Ningi ta tabbatar wa manema laba
Carey wacce ta je mishan kasar Kenya ta aure Wayonyi dan acahaba, wanda da kyar ya ke iya bayani da turanci tunda a makarantar firamare ya tsaya da karatu.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya sha alwashin gyara wutar lantarkin Maiduguri cikin abinda bai wuce kwana 30 ba idan Allah ya so hakan.
Kungiyar CAN reshen Kaduna ta bayyana cew ata fatan wannan kudirin na rage wa ma'aikatan jihar Kaduna ranakun aiki ba shi da wata ɓoyayyar manufa daga gwamnati.
Wata babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci cewa korar Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II daga jihar Kano da gwamnatin jihar ta yi bayan tsig
Gwamnatin Buhari ta bayyana bukatar daukar mataki kan yadda adadin 'yan Najeriya ke karuwa. Ta ce ya kamata a dauki mataki saboda wasu matsaloli da za su tasu.
Tashar talabijin Daarul Hadeethis Salafiyyah ya shigo gari, zai zoma aiki a 2022. Wannan yana cikin manyen burin Sheikh Auwal Adam Albani kafin ya rasu a 2014.
'Yan bindiga da ake zargin tsagerun IPOB ne sun yi musayar wuta da sojojin Najeriya yayin da 'yan bindigar ke kokarin tursasa umarnin zaman gida na kungiyar IPO
Labarai
Samu kari