Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Miyagun ƴan ta'addan kungiyar Islamic State in West Africa, ISWAP, sun sace ma'aikatan gwamnatin jihar Borno a ƙalla biyar. An sace ma'aikatan ne a ranar Laraba
Rahotanni daga jihar Kano sun nuna cewa jami'an kwana kwana dake aikin ceto a wurin da jorgin ruwa ya nutse a Kano sun sake tsamo gawarwakin wasu mutum tara
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa akalla mutum 35,000 ke jinyar cutar Kanjamau a jihar yanzu haka. Kwamishanan lafiyan jihar, Dr. Aminu Tsanyawa, ya bayyana.
Rundunar sojin Najeriya ta Operation HADIN KAI (OPHK) da ke yankin arewa maso gabas,ta yi wa mayakan ta'addanci Boko Haram da na ISWAP luguden wuta a haduwarsu.
Rahotanni dake hitowa daga jihar Kano sun bayyana cewa gwamnatin jihar ta kwace ofishin lauyan tsohon sarki, Sanusi Lamido, bayan hukuncin kotu na biyan diyya.
Wasu fusatattun yan acaɓa sun lakada wa jami'an yan sanda dukan tsiya a Legas, hukumar yan sanda ta gurfanar da su a gaban kotun majistire dake jigar Legas.
Wata mata mai yara uku tana daya daga cikin dalibai kadan da su ka kammala jami’ar jihar Ilori da sakamako mafi daraja a taron yayen dalibai da aka yi. Mrs Omot
Wasu tsagerun IPIB sun hadu da fushin sojojin Najeriya yayin da suke kokarin yin awon gaba da wasu ma'aikatan jinya da likitoci a wani yankin jihar Imo. An shek
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya bayyana cewa gwamnatinsa na shirin ɗaukar nauyin mrayun da yan sakai suka bari 500 da iyayensu mata .
Labarai
Samu kari