Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
An bindige wani mutum har lahira a Abba a karamar hukumar Nwangele na jihar Imo. Rahoton ya ce wasu bata gari ne suka bindige mutumin mai suna Fidelis Nnadi a k
Legas - Jami'an yan sanda, NEMA da LASEMA a jihar Legas sun samu nasarar ceton rayuwar wani mutumi da ya hau saman hatsumiya da yake niyyar hallaka kansa..
Hukumar kula da cibiyoyin lafiya masu zaman kansu (PHIMA) ce ta rufe asibitin mai suna, Green-Olives Hospital, wanda ke Sabon Titi, Tal’udu Gadon Kaya a Gwale.
Wasu 'yan asalin jihar Benue, ciki harda masu yiwa kasa hidima biyu da aka sace a karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara yayin da suke cikin tafiya sun kubuta.
Tun bayan harin da wasu tsagerun yan bindiga suka kai a masallaci, suka kashe mutane a ajihar Neja, wasu yan banga sun ɗauki fansa, sun kashe wani hakimi .
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta damke wani matashi dan shekaru 39 mai suna Ahmed Abdulmumini, kan zargin zagin hadimin Gwamna Masari, Alhaji Ibrahim Umar.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa, a halin yanzu ta amince da biyan makudan kudade domin kammala aikin titin Gombe zuwa Biu ta jihar Borno. Aikin zai fara nan
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya jagoranci zaman majalisar zartarwa a dakin taro na ofishin uwargidar shugaban kasa, Abuja a ranar Laraba.
Kasar China ta yanke shawarar kafa bankuna a Najeriya domin fara aiki. Wasu 'yan Najeriya sun yi martani kan batun, inda suka dinga fadin albarkacin bakinsu aka
Labarai
Samu kari