Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo ta mayar da martani ga dattawan arewa na neman a kore su, ta ce ‘yan kabilar Igbo za su bar Najeriya ne a duk lokacin da suka ga dama.
Shugaban gwwamnonin arewacin Najeriya, kuma gwamnan jihar Filato, Simon Lalong, ya zargi wasu yan siyasar ƙasar nan da rura wutar rikicin dake faruwa a jiharsa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce sama da yara miliyan 12 na Najeriya,wanda mata suka fi yawa a ciki sun tsorata kuma suna tsoron zuwa makaranta a kasar nan.
Kwanaki hudu bayan 'yan bindiga sun kai farmaki tare da sakin daruruwan jama'a daga gidan gyaran hali dake Abolongo a jihar Oyo,'yan sanda sun cire bam a gidan.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Masari, ya ce gwamnatin tarayya ta kashe sama da naira biliyan arba'iin da biyar kan shirye-shiryen tallafi daban-daban a Katsina.
‘Yan bindiga sun daura harajin dole a kan wasu kauyuka da ke jihar Sokoto. Rashin tsaro ya sa al’umma na tara kudi su bada domin jami’an tsaro ba su da tabbas.
Gwamnatin Najeriya za ta yi gwanjon kayan Alison-Madueke da gidajen Alex Badeh. Kwamiti ya sa dukiyoyi, gwala-gwalai da gidajen Diezani Alison-Madueke a kasuwa.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) a ranar Talata, 26 ga watan Oktoba, ta kalubalanci gwamnatin tarayya da ta yi gaggawan kama shahararren malamin nan, Gumi.
Ƙungiyar gwamnonin yankin kudu maso yammacin Najeriya sun haɗu sun saka labule a jihar Legas, gwamnonin sun tattauna kan batutuwan da duka shafi yanki su .
Labarai
Samu kari