Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya samu beli a shari'ar da ake yi masa. Kotu ta ba da belin tsohon gwamnan ne yayin zaman da ta yi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya samu beli a shari'ar da ake yi masa. Kotu ta ba da belin tsohon gwamnan ne yayin zaman da ta yi.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Abuja - Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya dira a birnin tarayya Abuja da yammacin Juma'a, 29 ga Oktoba, bayan tafiyar kwana biyar da yayi Kasar Saudiyya.
Minna, jihar Neja - Hukumar shirya jarabawar fita daga sakandare ta Najeriya watau NECO ta saki sakamakon jarabawar kammala karatun sakandare na shekarar 2021.
Wasu ma'aikatan hukumar kula da zirga-zirgan ababen hawa ta jihar Kano, KAROTA, sun yi karar shugaban hukumar Baffa Baba Dan'agundi wurin hukumar yaki da rashaw
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarun ta na rundunar atisayen Golden Dawn sun halaka dogaran kasar Biafra a jihar Abia da ke yankin kudu maso gabas na Najeriya.
Shugaba Buhari ya amince da a gina sabon asibiti mai gado 14 kacal a fadar shugaban kasa Aso Villa a kudi N21 billion. Sakataren din-din-din na fadar shugaban.
Wasu da ake kyautata zaton mayakan IPOB ne sun halaka direban tirelar Dangote, Saidu Alhassan da mataimakan sa 2, Halliru Mallam da Danjuma Isari a karamar huku
Ministan tsaro, manjo janar Bashir Salihu Magashi mai ritaya ya dira Maiduguri, babban birnin jihar Borno.Bashir ya jagoranci dukkan hafsoshon tsaro zuwa garin.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun rasa rayyukansu yayin fada kan kudin fansa a jihar Taraba kamar yadda ya zo a ruwayar Daily Trust. Lamarin, a c
A yau aka ji Allah Ya yi wa fitaccen marubuci kuma dan wasan kwaikwayo na dauri, Alhaji Umaru Danjuma Katsina, wanda aka fi sani da Kasagi na Halima, rasuwa.
Labarai
Samu kari