Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Deliget sun fara dira birnin tarayya Abuja domin musharaka a taron gangamin jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP da aka shirya yi ranar Asabar, 30 ga wata.
Yan sanda a jihar Rivers sun kama wata matar aure Gladys Amadi bisa zarginta da halaka mijinta mai suna Napoleon Amadi ta hanyar amfani da adda amma matar ta ce
Hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta, ICPC ta ce ta samo gidaje 301 da aka wawuri kudi aka siya daga jami'an gwamnati a cikin babban birnin tarayya na Abuja.
'Yan sandan jihar Kano sun kama mutane 59 da ake zargin masu laifi ne kuma ta kwato makamai da muggan kwayoyi a hannunsu. Hakan na zuwa ne yayin da kwamishinan
Farfesa Wole Soyinka yace ana ji, ana gani, Najeriya tana wargajewa a gaban idansu. Farfesan yace duk mai jiran mafita daga gwamnatin nan, bai kama hanya ba.
Dakarun sojin Najeriya da ke aiki da rundunar Operation HADIN KAI sun halaka wasu 'yan ta'adda tare da samo a kalla motocin yaki biyu tare da buhunan taki 622.
Hukumar tsaro ta NSCDC ta tura runduna ta musamman ta mata zuwa makarantu a fadin kananan hukumomi 21 da ke jihar Adamawa domin bayar da cikakken tsaro gare su.
Shugaban kungiyar kiristocin Najeriya ta CAN ya ja kunnen jam’iyyun siyasa akan tsayar da ‘yan takarar su duk masu addinai daya a zaben 2023 da ke karatowa. Ya
Jami'an hukumar gyaran gidan gyaran hali, 'yan sanda da rundunar soji a ranar Alhamis sun bankado wani yunkurin balle gidan gyaran halin da mazauna cikinsa.
Labarai
Samu kari