Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Abuja - Bayan cikar wa'adin da kungiyar ASUU ta bauwa gwamnatin tarayya, shugaban kungiyar yace nan da awanni 24 zasu danar da matakin da suka ɗauka na gaba.
Hukumar jami'ar Ambrose Ali da ke jihar Edo ta sallami wasu ma'aikatanta bisa zarin karbar kudi ba bisa ka'ida ba. An bayyana sunaye da tsangayoyin da suke aiki
Wasu ma'aikatan Npower a safiyar Litinin sun fito zanga-zangar lumana inda suka mamaye hukumar ayyukan gwamnati da ke Kubwa, a cikin babban birnin tarayyar.
Wani mutum a Legas ya kashe wani mai shago da ke sayar da sigari saboda canjin N50 kacal da ya zo karba amma rikici ya barke tsakaninsu da mai shagon kuma ya ma
Wani malami a jami'ar jihar Kwara wacce aka fi dani da KWASU ya rasa aikinsa saboda zargin lalata da ɗalibai mata, yanzu haka lamarin na gaban alƙali a kotu.
Wasu 'yan crypto sun bayyana yadda suka shiga taskun rasa dukiyoyinsu a duniyar kudaden intanet. Wani dai ya ce daga miloniya ya zama matsiyaci cikin mintuna 5.
Matasan arewa sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta sauya salon tsarin tsaro tare da sallamar mai bayar da shawara kan tsaron kasa, Monguno, kan rashin tsaro.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Uzor Kalu a ranar Lahadi, 5 ga watan Disamba, yayi murnar cika shekaru biyu da fitowa daga gidan gyaran hali na Kuje dake Abuja.
Bayan nada Alaramma Ahmad Sulaiman da gwamna Abdullahi Umar Ganduje yayi a matsayin kwamishinan ilimi na biyu na jihar Kano, Malamin ya shiga ofishinsa a yau.
Labarai
Samu kari