A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Hukumar EFCC ta yi ram da biloniya Obi Cubana kan zarginsa da halatta kudin haram tare da zambar haraji. A halin yanzu ya na amsa tambayoyi a hedkwatar EFCC.
South-South Elders Forum ba ta ji dadin abin da jami’an tsaro suka yi a gidan Alkali Mary Odili ba. Dattawan na Neja-Delta suna ganin da Kudu maso kudu ake fada
Jami'an hukumar kwastam ta kasa, NCS, sun fada wani kauye da ake kira Fagbohun da ke karamar hukumar Yewa ta jihar Ogun inda suka gigita kauyen baki dayansa.
Wasu mazauna babban birnin tarayya, Abuja sun koma shan ruwan famfo maimakon fiya wata saboda tsadar rayuwa kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. A binciken da N
Kotu tace AGF da Gwamnatin Tarayya su biya jihar Delta bashin Naira Biliyan 670. Lauyoyi sun ce wannan kason jihar ne a wasu kudi da gwamnatin tarayya ta samu.
Babban manajan hukumar kula da gine-ginen jihar Legas ta LASBCA, Gbolahan Oki ya bayyana gaskiyar lamari dangane da ruftawar bene mai hawa 21 na jihar Legas.
Dogayen layi sun fara bayyana a gidajen mai a garuruwan Abuja, Taraba, Kaduna. A wasu garuruwan babu fetur a gidajen mai, ana ta cin kasuwar bumburutu a yanzu.
Jami'an hukumar gidajen kula da gyaran hali sun bindige wani mutum a babban kotun jihar Legas da ke Tafawa Balewa Square, TBS. The Nation ta ruwaito ta ruwaito
Batutuwa sun yi ta yawo a kafafen sada zumunta cewa, hukumar 'yan sanda ta dawo da Abba Kyari bayan kammala bincike akansa bisa zargin hannu a wata damfara.
Labarai
Samu kari