Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Gwamnatin Ganduje ta yi martani kan yadda tsohon gwamnan Kano Kwankwaso ya zargi Ganduje da murde zabe a 2019. Ta bayyana yadda lamarin yake, sannan da kari.
Wasu tsagerun yan bindiga sun sake kai mummunan hari kauyen Udawa dake kan hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari ranar Lahadi, sun kashe mutum daya sun sace wasu
Wasu yan bindiga sun tare wani jigon jam'iyyar APC a jihar Akwa Ibom sun harbe shi har lahira jim kaɗan bayan ya halarci taron addu'a na sabuwar shekara a coci.
Wani mummunan hari da 'yan bindiga suka sake kai wa a Kaduna yayi sanadiyar mutuwar mutane da dama, tare da sace wasu masu yawa yankin Kerewa a jihar Kaduna.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun yi awon gaba da mata da kuma ɗan kanin kwamishinan muhalli na jihar Enugu, Chijioke Edeoga, da daren ranar Asabar.
Tsohon sanatan jihar Kaduna, Shehu Sani ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna a jihar Kaduna. Ya ce zai kaca-kaca da jam'iyyar APC da 'yan takararta.
Wasu tsagerun yan bindiga sun sace wani babban jigon jam'iyyar PDP reshen jihar Filato, Nkemi Nicholas Nshe, a gidansa dake yankin karamar hukumar Shendam.
Wani basaraken gargajiya a Najeriya ya riga mu gidan gaskiya. Rahotannin da muke samu daga majiyoyi sun bayyana cewa, basaraken ya hau karagar mulki ne a 2017.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta bayyana cewa ta samu nasarar tura wa talakawan kasa kudi dala miliyan $300m cikin shekara hudu a tsarin tallafin N5,000 duk wata
Labarai
Samu kari