Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Sheikh Alkali Abubakar Salihu Zaria ya tsoma baki kan dambarwar mawaki Dauda Kahutu Rarara da David Adeleke da aka fi sani da Davido kan rashin tsaro.
Wani dan Najeriya mai suna Suleiman Seidu ya samu lambar yabon Tusk Conservation kan gudumawar da ya bayar wurin kare rayukan namun dajin da za su iya karewa.
Wata rigama ta barke a Afaha Oku da ke garin Ikpa a karkashin karamar hukumar Uyo cikin jihar wanda ya yi sanadin mutuwar wasu ‘yan jari bola guda biyu, The Pun
Wasu hazikan maza 'yan asalin Cambodia sun kawo wani sabon salo na hada kayayyaki da kasa inda suka gina gida kacoka da kayan cikinsa da kasa har da kujeru.
Bindigogi da sauran makamai 178, 459 ake lissafin sun bace daga hannun ‘yan sanda. Kuma ana zargin shugabannin rundunar ‘yan sanda da badakalar kwangiloli.
Nasir El-Rufai, gwamnan jihar Kaduna, ya ce jami'an tsaro su sakarwa dajika bama-bamai domin ganin bayan 'yan bindiga. Ya ce ko za a yi barna, gara a tada su.
Marigayi Bashir O. Tofa ya na cikin wadanda suka nemi su takawa Gwamna Ganduje burki kan raba masarauta da yake ganin cewa dadaddiyar tarihi ce a kasar Kano.
'Yan sanda sun sheke mutum 1 yayin da 'yan daba suka yi yunkurin kone fadar babban basarake Eze Imo. Wasu daga 'yan daban sun sere daji da miyagun raunika.
Haramtaciyyar kungiyar masu neman kafa kasar Biafra, IPOB, ta haramta cin naman shanun Fulani a yankin kudu maso gabashin Najeriya, Vanguard ta ruwaito. IPOB, c
Wni jigin jam'iyyar APC ya bayyana yadda yake jin dadin ayyukan da Mai Mala Buni na jihar Yobe yake yiwa jam'iyyar APC a yanzu. Ya kuma mika shawarwari kan haka
Labarai
Samu kari