Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasara a kotun daukaka kara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasara a kotun daukaka kara.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wani Ahmad Sagir wanda aka fi sani da Khalifah mai shekaru 30 wanda dan ga ni kashe nin gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa ne ya fadi ya rasu a ranar Lahadi.
Firdausi Sulaiman mai shekaru 23 ta yi karar mijin ta, Haruna Haruna a gaban kotun musulunci da ke zama a Magajin Gari a Kaduna tana bukatar a raba auren su da
Onyema Nwachukwu, mai magana da yawun rundunar sojin kasa ta Najerriya,ya ce 'yan ta'addan ISWAP sun fara gagarumin gangamin diban jama'a domin zama mambobinsu.
Babbar kotun Jos da ke zama a Kasuwan Nama ta yanke wa wani lebura, El-Kanan Emmanuel daurin shekaru 5 akan satar N51,000. NewsWireNGR ta tabbatar da cewa Alkal
Wani Kwantena mai tsawon kara arba'in, a yammacin ranar Lahadi ya fadowa daga gadar Ojuelegba ya murkushe wata motar hawa, kamar yadda The Punch ta ruwaito. Ace
Rundunar sojin ruwa ta yi ram da wasu masu fasa kwabrin shinkafa, inda aka kama su da buhunnan haramtacciyar shinkafar waje sama da buhunna 1000 a yankin Calaba
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya sanar da ce katse hanyoyin sadarwa a ƙananan hukumomi 14 dake faɗin jihar a wani matakin dakile ayyukan yan bindiga.
Jami'an tsaron Najeriya da suka hada da sojoji da 'yan sanda sun sheke miyagun 'yan fashin daji 42 a yankin Alawa da ke Shiroro a jihar Neja, PRNigeria tace.
Rundunar yan sanda reshen jihar Ogun, ta bayyana cewa jami'anta sun cafke wani mutumi ɗan sheka 45 da zargin ɗirkawa 'yarsa da ya haifa ciki, kuma ya amsa.
Labarai
Samu kari