Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Kanu Godwin Agabi ya soki tsarin mulkin da ake amfani da shi, yace bai da maraba da mulkin soja. Agabi yace ana amfani da kundin tsarin mulki ana kama-karya.
Abuja - Mataimakin Shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya tashi daga Abuja inda ya nufi birnin Dubai, hadaddaiyar daular Larabawa UAE yau Litinin, 6 ga Disamb
NUC mai kula da jami’o’i a Najeriya ta koka a kan yawan jami’o’in bogin da ake da su. Shugaban hukumar NUC na kasa, Farfesa Abubakar A. Rasheed ya bayyana haka.
Abuja - Bayan cikar wa'adin da kungiyar ASUU ta bauwa gwamnatin tarayya, shugaban kungiyar yace nan da awanni 24 zasu danar da matakin da suka ɗauka na gaba.
Hukumar jami'ar Ambrose Ali da ke jihar Edo ta sallami wasu ma'aikatanta bisa zarin karbar kudi ba bisa ka'ida ba. An bayyana sunaye da tsangayoyin da suke aiki
Wasu ma'aikatan Npower a safiyar Litinin sun fito zanga-zangar lumana inda suka mamaye hukumar ayyukan gwamnati da ke Kubwa, a cikin babban birnin tarayyar.
Wani mutum a Legas ya kashe wani mai shago da ke sayar da sigari saboda canjin N50 kacal da ya zo karba amma rikici ya barke tsakaninsu da mai shagon kuma ya ma
Wani malami a jami'ar jihar Kwara wacce aka fi dani da KWASU ya rasa aikinsa saboda zargin lalata da ɗalibai mata, yanzu haka lamarin na gaban alƙali a kotu.
Wasu 'yan crypto sun bayyana yadda suka shiga taskun rasa dukiyoyinsu a duniyar kudaden intanet. Wani dai ya ce daga miloniya ya zama matsiyaci cikin mintuna 5.
Labarai
Samu kari