Gwamnatin kasar China ta tabbatar da cafke wani dan kasar Amurka da ya je China ake zargin shi da leken asiri. China ta ce an sanar da Amurka an kama shi.
Gwamnatin kasar China ta tabbatar da cafke wani dan kasar Amurka da ya je China ake zargin shi da leken asiri. China ta ce an sanar da Amurka an kama shi.
Tsohon minista, Isa Pantami, ya tabbatar da rasuwar Hon. Yaya Bauchi Tongo wanda ke wakiltar Gombe, Kwami da Funakaye a majalisar wakilan Najeriya.
A wani karatu da ya yi kwanaki, Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya maida martani ga masu inkarin haramta taya kiristoci murnar bikin kirismeti a watan Disamba.
Sojoji sun harba rokoki kan sansanin 'yan bindiga a jihar Zamfara. An hallaka wani kasurgumin shugaban 'yan bindiga a yayin wannan harin da sojoji suka kai.
Zamfara - Jami'an yan sanda a jihar Zamfara sun samu nasarar ceto daliban Islamiyya ashirin da daya da aka sace a kauyen Kuccheri dake jihar ranar Juma'a..
Fusatattun matasan Irate a yankin Bogoro da ke jihar Bauchi sun kona gidaje da sauran kayayyaki na miliyoyin naira lokacin bikin tunawa da shugaban Sayawa.
Davido ya bayyana makudan kudin da ya samu a bara, 2021. Idan aka yi lissafi a kudin Najeriya, abin da Tauraron ya samu a bara sun kusa kai Naira biliyan 10.
Hanarabul Abdulmumin Jibrin Kofa ya shirya addu'o'i na musamman domin samun nasarar takarar Bola Tunubu a zaben shugaban kasa a 2023 da kuma zaman lafiya da had
Abuja - Ministan Sufuri, Chibuike Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa $36bn kadai yake bukata ya dinke Najeriya gaba daya da layin dogo. Amaechi ya bayyana hakan.
Mutum uku sun balle tare da tserewa daga gidan gyaran hali na Ilorin da ke jihar Kwara yayin da binciken sirri ya tabbatar da cewa ana kokarin balle gidan Edo.
Shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya kuma Gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya ce gwamnatin Buhari na iya gyara matsalolin tsaron kasar a cikin watanni 17.
Labarai
Samu kari