Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Reno Omokri, hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya musanta batun cewa kudaden da tsohon shugaban ya bari sun kare bayan kimanin makwanni uku a 2015,
Wasu mazauna yankunan sun kira wakilin The Cable da safiyar Talata inda suka bayyana damuwarsu akan yadda mayakan suke yawan taruwa a Gumsuri Litawa tun ana gob
Gamayyar kungiyoyin arewa, CNG, na yankin kudu maso kudu ta nuna kin amincewarta da shirin karin kudin man fetur da gwamnatin tarayyar Najeriya ke yi. Kungi
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa sun kama mutane biyu da ake zargin su na da hannu a satar wani sa a karamar hukumar Garki da ke jihar, Daily Trust ta
Wata kungiyar dattawan jihar Zamfara ta koka kan zargin da ta ke na cewa jami'an tsaron jihar suna sakin 'yan bindigan da suka kama da ta'addanci a fadin jihar.
‘Yan bindiga sun halaka mutane 10 sannan sun yi garkuwa da mata 33 daga kauyaku bakwai da ke karkashin karamar hukumar Gusau a jihar, The Punch ta ruwaito. An s
Femi Adesina, mai magana da yawun shugaban kasa, ya ce yana sa ran za a ga bayan manyan 'yan ta'addan kasar nan kafin cikar wa'adin mulkin shugaban kasa Buhari.
Babban hafsin sojojin sama, CAS, Air Marshal Isiyaka Oladayo Amao, ya ce rundunarsa ba za ta bawa yan bindiga damar su rika kai hare-hare ba a Arewa maso Yamma
Kauyukan Kwapre, Dabna, Lar, Zah da sauran wasu kauyuka ne a gundumar Garaha, wanda daga nan ne mahaifar babban sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha.
Labarai
Samu kari