Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Antoni Janar ɓa ƙasar nan (AGF) kuma ministan shari'a, Abubakar Malami, ya bayyana yadda Buhari ya yi abinda ba kowane shugaba ke iya yi ba cikin shekara ɗaya.
Ministan sadarwa a NAjeriya ya bayyana hanyoyin da ya kamata a bi domin kara habaka harkokin fasahar zamani a kasar. Ya ce Korona ta taimaka sosai a wannan batu
‘Yan Sanda sun bi sawu yayin da ‘Yan bindiga suka sace MOPOL a Adamawa. Tsautsayi ya sa ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da Jami’in saboda ya ci kwalliyan kirismeti.
Jami'an rundunar hukumar kwastam ta yi babban kamu inda aka mika mata wasu makudan kaya na kakudan kudade a Seme na jihar Legas daga jamhuriyar Benin a gaba
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa babu wani canji da ya samu hadiman shugaba Buhari da cutar korona ta kama, kuma a halin yanzun sun killace kansu a gida.
A ranar Asabar, ranar da mabiya addinin kirista ke biki kirsimeti, wasu yan bindiga sun kai hari jihar Zamfara, inda suka kashe mutane kuma suka sace mata 33.
Wasu yan bijilanti sun bi sawun yan bindiga har cikin daji, sun yi musayar wuta, kuma sun samu nasarar ceto mutum 2 da aka sace a gona yayin da suka je aiki.
An hallaka ‘Yan bindigan da suka fake a sansanin Alhaji Zaki, Alhaji Mai daji da Kachalla Doso. Sojoji sun yi kicibis da ‘Yan bindiga a asibiti bayan sun yi rai
Rochas Okorocha ya bayyana wadanda ke da hannu wajen ba ‘Yan Sanda umarnin cafke surukinsa yace gwamnan jihar Imo ne ya zuga IGP, ayi wannan aika-aika a coci.
Labarai
Samu kari