Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Shugaba Muhammadu Buhari ya tabbatarwa yan Najeriya cewa za'a kammala manyan tituna biyu da ake kan ginawa a yankin kudu maso yamma kafin karshen shekarar 2022.
Wani matashi, Steve Ronin, ya wallafa bidiyon wani katafaren gida da aka gina shekarun 1950s. An banzatar da gidan bayan rasuwar mai gidan a shekara ta 2000.
Tsohon Atoni Janar na jihar Kaduna, Barista Rabo Barde, ya mutu. Ya mutu a ranar Litinin 3 ga watan Janairu yayin da yake farfadowa daga wata rashin lafiya.
A wannan rahoto, mun tattaro sana’ar duka tsofaffin shugabannin kasa 13 da aka yi a tarihi daga 1960 zuwa 2019. Za a ji aikin Buhari, Obasanjo da sauransu.
Shugaban ƙasar Najeriya na yanzu, Muhammadu Buhari, ya samu wasu sunaye da aka raɗa masa yayin ziyarar aiki ta kwana ɗaya ya kai jihar Ogun dake kudu maso yamma
Najeriya ta na fuskantar barkewar sabon nau'in cutar shan inna mai suna Circulating Nigeria Mutant Poliovirus Type 2 (cMPV2) a jihohi 27 na kasar da Abuja.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a ranar Alhamis ya fatattaki dukkan masu karbar haraji ba bisa ka'ida ba da ke tare manyan titunan jihar bayan tare gwamnan.
Gwamnati ta na shirin ta karbi bashin Naira Biliyan 620 daga asusun fanshon ma’aikata. Idan gwamnati ta samu dama, za a ci wannan bashi domin a gina tituna.
Allah ya karbi rayuwar tsohon mataimakin shugaban jami'ar birnin tarayya Abuja, Farfesa Gidado Tahir, da daren Laraba, 12 ga Junairu, 2022. Jami'ar Abuja ta sa
Labarai
Samu kari