Ana bincike a kasar Isra'ila bayan kama wani sojan ISra'ila ya sanya wa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu tabar sigari a baki. Isra'ila na cigaba da kai hari Lebanon
Ana bincike a kasar Isra'ila bayan kama wani sojan ISra'ila ya sanya wa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu tabar sigari a baki. Isra'ila na cigaba da kai hari Lebanon
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
An kashe mutum 18 a Ancha a wani hari da ‘yan bindiga suka kai a Bassa.Kakakin MACBAN na Filato, Muhammad Nuru Abdullahi ya yi tir da harin, ya wanke Fulani.
Gwamnatin tarayya ta ce akwai alherai da dama da ke kunshe da dakatar da kafar sada zumunta ta Twitter. Ministan Buhari ne ya fadi haka bayan dawo da Twitter.
Remo - Direban Tirela, Moshood Gbadamosi, ya hallaka yara biyu, Olamide Opeyemi da Damilola Opeyemi a garin Ilisan-Remo dake jihar Ogun ranar Juma'ar da ta gaba
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, tare da takwaransa na jihar Borno, Babagana Umara Zulum, sun koka kan yadda 'yan ta'adda ke wuce gona da iri a jihohinsa.
Rundunar hadin guiwa ta 'yan sanda da mafarauta sun cafke wasu mutum uku da suka kware wurin garkuwa da mutane a maboyarsu da ke kauyen Sakasimta na Hawul.
Iyalin marigayi Baba-Aji Mamman sun bayyana cewa un mayar da kudi N11 million asusun gwamnatin jihar Yobe saboda rashin zuwa aikin mahaifinsu lokacin yana raye.
Gwamnatin tarayya ta dage dokar haramta Twitter a Najeriya bayan da gagarumin kamfanin ya amince da zai biya haraji, rijista da CAC, biyayya ga dokokin kasar.
Hukumar killace kayyakin noma da kiwo ta Najeriya, NAQS, ta jadada cewa har yanzu fatar jakuna suna cikin jerin abubuwan da aka haramta safarar su zuwa kasashen
Za a ji Gwamnatin tarayya ta amince da nadin Mista Mathew Lawrence Pwajok a matsayin sabon darektan rikon-kwarya a hukumar nan ta NAMA ta kasa na rikon kwarya.
Labarai
Samu kari