Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Yayin da ake cigaba da cece-kuce da zarge-zarge kan zaben fidda gwani da APC ta shirya yau, wasu tsagerun sun buɗe wuta a iska domin tarwatsa mutanen wurin.
Mummunar gobarar sassafe ta lakume kayayyaki musamman na masarufi na miliyoyin naira a babbar kasuwar Mokwa da ke hedkwatar karamar hukumar Mokwa ta jihar Neja.
Daya daga cikin manyan masu goyon bayan wannan aikin shine wanda ya kafa kamfanin Oracle, Larry Ellison wanda aka ruwaito yana ba da dubban daloli a kai...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai ziyarci jihar Zamfara a yau Alhamis, 27 ga watan Janairu, domin jajantawa al'ummar jihar dangane da hare-haren ta'addanci.
Ministar tattalin arziki, kasafi da tsare-tsaren kudi ta kasa, Zainab Ahmed ta ce wasu daga cikin gyaran da ‘yan majalisa suka yi zai saba doka, ta watsar da su
Ekiti - Yan takaran kujeran gwamnan jihar Ekiti guda bakwai sun janye daga zaben fidda gwanin da jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta shirya yau a jihar
Jami'an hukumar yan sanda reshen jihar Oyo sun samu nasarar damke wasu mata biyu bisa zargin cin amana da yunkurin yin garkuwa da mutane a Ibadan, babban birni.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma Sanata mai wakiltan Kano ta tsakiya a majalisar datttawa, Malam Ibrahim Shekarau, ya yi tsokaci kan zaman sulhu ke gudana tsakani
A karon farko tun shekarar 2014, an samu karuwar farashin danyen man fetur ya kai $90 a duniya. Karin ya biyo bayan rikicin da ke tsakanin Ukraine da Rasha.
Labarai
Samu kari