Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Jami'an hukumar yaki da rashawa yi wa tattalin arziki ta'annati, EFCC, sun kama wani da ake zargin mai damfara ne ta yanar gizo, Michael Jackson, kan zarginsa d
Ofishin Babban Antoni na yankin California ta ce za a yanke wa Ramon Abbas, mazambanci na kasa da kasa da aka fi sani da Hushpuppi, hukunci a ranar masoya ta du
Tsohon shugaban hukumar hana fasakwabri na kasa, Hamman Ahmad, ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu ne a ranar Laraba yana da shekaru 78 a duniya. Wani dan uwan ma
Rundunar yan sanda reshen jihar Bayelsa ta tabbatar da cewa ta na tsare da wani mahaifi da ake zargi da ɗirka wa diyarsa cikin shege bayan mutuwar matarsa.
Babban mai taimaka wa shugaban ƙasa ta fannin yaɗa labarai, Malam Garba Shehu, yace yana da yaƙinin da yardar Allah jam'iyyar APC ce zata sake kafa gwamnati.
Wani mai niyyar takara a zaben shugaban kasa a 2023, Mista Tanimu Audu, ya yi alkawarin kawar da karuwanci inda har yan Najeriya sun zabeshi ya zama shugaba.
A watan da ya gabata ne Shugaba Buhari ya sanar da zabar Rhoda Gumus, farfesar injiniya a jami’ar Niger-Delta domin maye gurbin Lauretta Onochie, hadimarsa.
‘Yan bidiga sun yi garkuwa da mutane 5 a kauyen Madiya da ke karkashin karamar hukumar Madiya. An samu rahotanni akan yadda ‘yan bindigan suka sanya bulo a yank
Gwamnatin Nyesom Wike ta bankado wani jirgin saman jihar sa a kasar Jamus wanda gwamnatin Rotimi Amaechi ta bari a shekarar 2012 kuma har yau ya ki fadin komai.
Labarai
Samu kari