Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Gwamnan jihar Taraba ya tabbatar da korar kwamishinoni biyu dake aiki a gwamnatinsa daga bakin aiki, yace matakin sallamar za ta fara aiki kan mutanen nan take.
Antoni Janar na tarayya, Abubuakar Malam, ya bayyana cewa Gwamnatin Amurka da Najeriya na tattaunawa ka yiwuwan mika dakataccen jami'an dan sanda DCP Abba Kyari
Rundunar wasu jami'an tsaro sun kubutar da wasu mutanen da aka sace a jihar Kaduna. Gwamnatin jihar ta bayyana godiyarta ga jami'an tsaron da suka yi koakari.
A zaman kotu na yau Litinin, waɗan da ake zargi da kashe Hanifa Abubakar a jahar Kano sun bukaci a ba su ƙauya, gwamnatin Kano ta amince da bukatar su nan take.
Sanusi Lamido Sanusi ya bayyana irin dumin da ke tattare da kujerar shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce masu son hawa kujerar akwai aiki a gabansu nan kusa.
Ministan birnin tarayya, Malam Muhammad Musa Bello ya bayyana yadda ya kusa rasa rayuwar sa sanadiyyar annobar korona lokacin da aka killace shi na makonni 3.
Rigimar da ake fama da ita a hukumar PRODA ta ki ci, ta ki cinyewa har zuwa yanzu. Tun 2020 aka sauke Fabian Okonkwo daga mukaminsa, amma har yanzu ya na ofis.
Bayelsa - Bayan shafe kwanaki 14 a sansanin masu garkuwa da mutane, ɗan uwa ga tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan, ya kubuta daga hannun yan bindiga.
Malamin Musulunci, Sheikh Abdallah Usman Godon Kaya, ya janye kalamansa a kan matan asibiti na cewa wasunsu na aikata alfasha a yayin da suke bakin aikin dare.
Labarai
Samu kari