Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Gwamnatin Buhari ta ce babu illa ga mata su dinga sanya Hijabi matukar hakan ba zai cutar da wasu 'yan kasa ba. Adamu Adamu ne ya bayyana hakan a wnai taron.
Dan awaren Yarbawa Sunday Igboho zai ci gaba da zama a makarkama a jamhuriyar Benin bayan da aka sake yanke zamansa a kasar na watanni har shida nan gaba..
Ministan yada labarai da al’adu na kasa, Lai Mohammed ya kai karar wani gidan jarida. Lai Mohammed ya shigar da kara a gaban kotu, ya bukaci a biyya shi N100bn.
Gwamnatin jahar Kogi dake arewa ta tsakiya a Najeriya tace yan bindiga sun kai hari ofishin yan sanda amma jami'an tsaro sun dakile harin, sun aika ɗaya lahira.
Mamallakin makarantar Markaz Arabic and Islamic Training Institute da ke Agege a Legas, Sheikh Habeeb Abdullahi Al-Ilory, ya yanke jiki ya fadi yana wa'azi.
Bola Tinubu, jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ya dawo Najeriya bayan kwashe kwanaki sama da bakwai ya na neman shawara a Ingila don takara.
Tsohon Mataimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar ya rabawa ‘Yan IDP N50m a Benuwai. Atiku ya koka a kan yadda ake shafawa duka 'Yan Fulanin Najeriya bakin-jini.
Tsohon gwamnan jihar Borno Ali-Modu Sheriff, ya musanta zargin sa da ake da hannu cikin Boko Haram, inda a cewar sa jami'an tsaron sun dade suna binciken sa.
Bidiyon tsohon gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha yayin da ya ke karanto ayar Qur'ani yayin bayyana burinsa na tsayawa takarar shugabancin kasa ya bayyana.
Labarai
Samu kari