Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Gwamnatin tarayya ta hana tsohon shugaabn hafsan Sojin kasa, Laftanan Janar Kenneth Miniman (mai ritaya) fita da Najeriya bisa zargin hannu cikin satan kudi.
Wani bidiyon da ya yadu a kafar sada zumunta ya bayyana yadda wani gidan mai ke sayar da gurbataccen man ga kwastomomi yayin da man fetur ke kara tsada a kasar.
Akalla mutum 13 sun rigamu gidan gaskiya yayinda akayi awon gaba da dimbin wasu a mumunan harin a yan ta'adda suka kai jihar Katsina a daren Litinin da safiyar.
Bayan gurfanar da Abdulmalik Tanko tare da wadanda ake zargin sun hada kai don halaka Hanifa Abubakar ‘yar shekara 5, a ranar Litinin, an samu koma-baya dangane
Abubakar Malami, antoni janar na tarayya, ya ce akwai yuwuwar gwamnatin tarayya ta hukunta Sunday Adeyemo, dan aware kasar Yarabawa wanda aka fi sani da Igboho.
Yan bindiga sun sace shugaban kungiyar dillalan man fetur masu zaman kansu ta Najeriya, IPMAN, reshen Jihar Edo, Abdullahi Baba-Saliu. An kashe direbansa da mas
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace yaya da kaninsa da surukinsu a yayin da suke taro na yin sulhu tsakanin ma'aurata a ji
Makonni biyu bayan dakatad da cire tallafin man fetur da gwamnatin tarayya tayi, asusun lamunin duniya IMF ya sake kira ga Najeriya tayi gaggawa cire tallafi.
TVCNews na ruwaito cewa yanzu haka yan bindiga suna bude wuta Garun-Gaba, hanyar Zungeru-Kontagora dake jihar Neja. Wani mai idon shaida wanda ke kan tafiya.
Labarai
Samu kari