Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta bude shafin daukar ma'aikatan wucin gadi domin zaben gwamnan Osun da za a yi a ranar 15 ga Agustan 2026.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta bude shafin daukar ma'aikatan wucin gadi domin zaben gwamnan Osun da za a yi a ranar 15 ga Agustan 2026.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Wani dan Najeriya mazaunin Ukraine, Nnamdi Okafor, ya bayyana cewa ya gwammace ya zama dan gudun Hijra a wata kasa da yawo gida Najeriya. Okafor ya bayyana haka
Zamfara - Kasurgumin dan bindiga, Bello Turji, ya bayyana cewa asalinsa makiyayi ne kuma mutane suna mamakin yadda ya zama dan ta'adda mai garkuwa da mutane.
Yayinda yan Najeriya ke fama da matsanancin wahalar man fetur, an yi rabon jarkokin mai matsayin kyautar halartar biki a jihar Legas. A hotunan da bidiyon da wa
Abuja - Kamfanin man Najeriya NNPC ta yi kira ga yan Najeriya su daina tada hankulansu suna ajiyan man fetur saboda akwai isasshen mai a ajiye da za'a fitar.
Wani tsohon jami'in tsaro ya roki gwamnati ta tara dukkan masu son zuwa Ukraine yaki da Rasha domin a tura su su yaki Boko Haram da ta addabi Najeriya a yanzu.
Rundunar yan sandan ƙasar nan ta bayyana dumbin nasarorin da ta samu cikin watanni biyu da suka shuɗe, sun kama yan ta'adda, masu garkuwa da sauran su a faɗin k
Wata ‘yar Najeriya mai suna Mystique Evolving ta yi bayani koma-bayan yadda mutane suka yarda da cewa Ubangiji maza da mata kadai ya halitta, inda tace ya halic
Birnin FCT Abuja - Jirgin jigilar dalibai da yan Najeriya mazauna kasar Ukraine na uku ya bira birnin tarayya Abuja da daren Juma’a, 4 ga watan Maris, 2022.
Wata gobara da ta ɓarke da tsakar ranar Jumu'a a Siron hukumar kai agajin gaggawa SEMA ta lakume kayayyaki da suka kai darajar kudi sama da miliyan N18.5 .
Labarai
Samu kari