Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi gaggawan kamo Abba Kyari kafin ya gudu. Yanzu haka yana hannun hukuma tare da wasu mutanesa da aka kama su tare a wani wuri.
Bayan kamo shi, an mika Abba Kyari ga hukumar NDLEA domin ci gaba da yi masa tambayoyi kan zargin da ake masa na harkallar miyagun kwayoyi da aka gano yau.
An gurfanar da wani tela mazaunin Kaduna, Gado Yahaya a gaban kotun majistare a ranar Litinin kan zarginsa da kashe makwabincinsa yayin rikici kan bokitin ruwa
Yan bindiga sun yi garkuwa da wani jami’in kwastam da wasu mata shida a karamar hukumar Tsafe da ke jihar Zamfara, sun nemi a biya naira miliyan 10 kudin fansa.
A yau Litinin, baki ɗaya Najeriya ta ɗauƙa game da kwararren ɗan sanda, DSP Abba Kyari, wanda hukumar NDLEA ke zargin ya yi tayin makuɗan kudi kan hodar Iblis.
Tsohuwar matar ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, Precious Chikwendu, a ranar Litinin an gurfanar da ita a gaban wata kotun tarayya da ke Abuja.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya nada sabon sarkin gargajiya a jiharsa. Gwamnan ya nada wani tsohon sanata ne a jihar a matsayin Olubadan na jihar ta Oyo.
Kungiyar ta yabawa NDLEA karkashin jagorancin shugabanta Buba Marwa, saboda ayyana neman DCP Abba Kyari, bisa zargin alaka da safarar miyagun kwayoyi, inji raho
Abdulmalik Tanko, malamin makaranta da ya bayyana cewa ya sace dalibarsa mai shekaru 5, Hanifa Abubakar, kuma ya kashe ta, ya musanta zargin kisan kai da ake t
Labarai
Samu kari