Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Hukumar yan sanda reshen jihar Kaduna ta sanar da cewa dakarunta sun samu nasarar dakile harin yan ta'adda a wani kauye dake kan hanyar Abuja zuwa Kaduna .
Rundunar sojin Najeriya ta hallaka wasu 'yan ta'addan Boko Haram da dama a wani yankin jihar Adamawa. Lamarin ya faru ne a yau dinnan kamar yadda rahoto ya kawo
Mayakan kungiyar ta'addancin da ta balle daga cikin kungiyar Boko Haram, wato ISWAP sun kai harin ɗaukar fansa kan sansanin sojojin Najeriya dake jihar Borno.
Hukumar ICPC za ta gurfanar da ‘Dan Majalisan da ake zargi ya yi aiki da Digirin bogi watau Mohammed Garba Gololo a watan Afrilun 2022 a wani kotun Abuja..
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya ta bayyana bukatar a mika wa Kirisra kasar nan a zaben 2023 mai zuwa. Kungiyar ta ce ya kamata yanzu Kirista ya hau tunda Musulmi
Wasu mutum uku sun rasu a hannun yan bindiga yayin da suke kan hanyar komawa gida daga wurin bikin Jana'iza a jihar Benuwai dake arewacin Najeriya ranar Asabar.
An gano yadda hukumar 'yan sandan Najeriya ta yi yunkurin hana NDLEA tuhumar Abba Kyari duk da kuwa shaiduu da ta mallaka kan harkallar miyagun kwayoyi da ya ke
ASUU ta sake caccakar gwamnatin Buhari kan yadda take tafiyar da harkokin ilimi a kasar nan. ASUU ta ce idan aka duba, gwamnati ta mayar da malamai bayi ne.
Maharan da suka sace mutane tara a kauyen Yar Tsakuwa da ke karamar hukumar Rabah ta jihar Sokoto sun yi kira, sun nemi a biya miliyan N60 a matsayin fansa.
Labarai
Samu kari