Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Babban Darakta Janar na NYSC, Manjo-Janar Shuaibu Ibrahim ya mika ta’aziyya ga iyalan wani matashi mai suna Musa Momoh Tunde da ya rasu a sansanin jihar Kebbi.
Idan baku manta ba ana tuhumarsu da laifukan da suka shafi harkallar muggan kwayoyi tare da wasu mutane biyar, The Nation ta ruwaito. An ba da dalilin hana beli
Ya zuwa yanzu dai ana ci gaba da kai ruwa rana kan batun Abba Kyari da zargin da ake masa tare da wasu jami'ai kan kulla harkallar miyagun kwayoyi da dai sauran
Wasu tssgerun yan bindiga sun kaddamar da mummunan hari a wata hedkwatar yan sanda a karamar hukumar Obowa, sun jikkata yan sanda mutane kuma sun sun yi takansu
Kungiyar ta koka da cewa, hakan kamar killace musulman duniya ne da samun kusanci da ubangijinsu kasacewar sallar ta Tarawih na kara shajja'a musulmai da dama.
Fashewar da ta faru da misalin karfe 10 na dare a jiya Labahdi 27 ga wata ta haifar da tashin hankali da hargitsi a tsakanin mazauna yankin, inji rahoton Punch.
Hukumar kwastam, ta yi watsi da labarin da ke ikirarin cewa shugabanta, Hameed Ali ya yanke jiki ya fadi sannan cewa an fitar da shi kasar waje don yin jinya.
Sanata Orji Kalu ya yada wani bidiyo da ke nuna lokacin da yake buga wasan dara tare da sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Adamu tsohon gwamnan jihar Nasaraw
Fitacciyar kungiyar addinin Islama a Afrika, JIBWIS ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da masu ruwa da tsaki kan ci gaba da yajin aikin da ASUU ke yi.
Labarai
Samu kari