Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
Ahmed Musa dai ba zai daina ba da taimako ga masu bukata, don kuwa ya gina wata makarantar zamani a garin Jos; wani yanayi na musamman da ya girgiza jama'a.
Dele Momodu, dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar PDP ya sanar da dalilinsa na kin ka ziyara kauyensu, Ihievbe da ke Owan ta gabas a Jihar Edo akai-aka
Hukumar ta kara da cewa akwai sama da cibiyoyi 150 a kasashe 40 na waje domin yin wannan rajista ta NIN. An fara rufe layukan jama'a saboda rashin lika NIN dins
Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed ya raba wa shugabannin gargajiyan jiharsa motoci 260 sannan ya kaddamar da hedkwatoci na zamani ga kungiyar malaman jihar,
Wani dattijo ya ba da mamaki yayin da ya dauki jikansa ya danna a bikiti ya ci gaba da tafiya dashi a cikin kantin siyayya. Jama'a da dama sun yi martani kan wa
Halin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki a yanzu yana shafar mazauna kasar da gwamnatocin jihohi a yankuna daban-daban hakan yasa suke karbo manyan bashi musa
Bali, Taraba - Yan ta'adda masu garkuwa da mutane sun kai hari Masallaci ranar Talata yayinda Musulmai ke bude baki inda suka hallaka akalla mutum uku kai tsaye
Jam'iyyar PDP a Zamfara ta ce ta lura da yadda 'yan APC ke cikin damuwa tun bayan gudanar da babban taron jam'iyyar a watan Maris. Ta ce a shirye take ta karbe
Jama'ar da suka fusata sun gudanar da zanga-zangar tasu ne a yau Laraba, 6 ga watan Afrilu, don nuna rashin jin dadinsu a kan kisan rashin tausayi da ake masu.
Labarai
Samu kari