Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Wata matar aure mai juna biyu, Jamila Ardo, ta shiga hannun hukuma kan zargin laifin garkuwa da kanta kuma ta karbi kudin fansa hannun masoyinta na Facebook.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, a halin yanzu yana ganawar sirri da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a dakin karatu na Shugaba Obasanjo,
Kyawawan hotunan zazzafan wankan da uwargidan tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ta dauka ya gigita hankulan jama'a. Salon wankan ya sha banban da na yara.
Wasu da ake zargin mayakan Boko Haram/ISWAP ne sun kara kai hari kauyen Kautikari da ke karkashin karamar hukumar Chibok inda suka halaka dan dagacin kauyen, Bu
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya bayyana cewa ko shakka babu yana tare da dalibai mata Musulmai kan lamarin sanya Hijabi cikin makarantun jihar.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta gana da wakilan kasashen G7 a Najeriya inda ta nuna damuwar ta game da rikicin Rasha da Ukraine tana mai kira da a warware lamari
Kungiyar masu sarrafa ruwan leda wanda aka fi sani da fiyo wota sun bayyana batun tashin farashin jakar ruwan daga N150 zuwa N200 saboda tashin farashin kayan a
Alkali ta yanje hukunci ga wani mai garkuwa da mutane, Chukwudimeme Onwuamadike wanda aka fi sani da Evans, da sauran mutane biyu da aka kama da laifin garkuwa
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da wani basarake da ke karamar hukumar Mangu a Jihar Filato, Mai martaba Dikyet Gupiya har cikin gidansa da ke Pushit, Vanguard ta r
Labarai
Samu kari