Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Dr Chris Ngige ya bayyana inda aka kwana a game da tattaunawar gwamnati da ASUU. Ministan kwadago da samar da ayyukan yana ganin yajin-aikin ya kusa zuwa karshe
Kungiyar matan gwamnoni ta musanta wankar kafa takanas zuwa Dubai domin kai wa Aisha Buhari kek da Furanni. Kungiyar tacae ziyarar aiki suka je birnin Dubai.
A jiya ne tsohon Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II ya yi bayanin abin da ya kai shi ga rasa kujerar gwamnan CBN da kuma sarautar kasar Kano a 2014 da 2019.
Gwamnatin tarayya a ranar Alhamis ta amince da bukatar Amurka, na a mika mata dakataccen DCP na yan sanda, Abba Kyari, bisa alakarsa da shahrarren dan damfara.
Wata kungiya a Najeriya ta bayyana kukanta, inda tace sam ba daidai bane a hana 'yan Najeriya yin aikin Umrah a watan Ramadan. Sun ce a cire dokar kan Najeriya.
A ranar Laraba, 2 ga watan Maris ne wata kotun Jos ta raba auren shekaru 15 tsakanin wani Shepnaan Emmanuel da matarsa mai suna Linda, saboda saurin fushinta.
Wata kotun gargajiya mai daraja ta farko a Ibadan ta raba auren wata mata, Olamide Lawal bisa halayyar mijin ta na shaye-shaye da fasikanci, Daily Nigerian ta r
Wani mummunan yanayi ya faru da wasu iyalai a jihar Kano, wani yaro ya fada rijiya ya nutse a wata unguwa. An ciro gawarsa, inda aka gargadi iyaye kan ganganci.
A karon farko, gwamnatin kasar Rasha ta bayyana adadin dakarun da ta rasa kawo yanzu tun lokacin da Vladimir Putin ya kai fara kai hari kwace Ukraine a makon.
Labarai
Samu kari