Hukumar INEC ta fara daukar matakan sulhu domin kawo masalaha a tsakanin shugabannin jam'iyyar PDP da ke adawa da juna, ta shirya taro na musamman a Abuja.
Hukumar INEC ta fara daukar matakan sulhu domin kawo masalaha a tsakanin shugabannin jam'iyyar PDP da ke adawa da juna, ta shirya taro na musamman a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana mutanen da ya ce su ne ke daukar nauyin ta'addanci a kasar nan.
Shugaban kasa muhammadu Buhari ya sha alwashin hukunta duk wani mai hannu a kisan dalibin kwalejin Dowen, Oromoni, yace babu wanda zai ci bulus daga cikinsu.
Daga karshe dai Sheikh Gumi ya sauka a motar goyon bayan 'yan bindiga, inda ya bayyana dalilansa na yin hakan. Ya ce sam a yanzu kam ba zai ci gaba da biye musu
Rahotanni sun bayyana cewa a yau Laraba aka sallaci gawar tsohon shugaban rundunar sojin ƙasa, Janar Inuwa Wushishi, a babban masallacin Jumu'a na Sultan Bello.
Wata tawaga, ciki har da wani dan bindiga sun tafi domin ganawa da shugaban 'yan bindiga Turji a yankin jihar Zamfara. Ba a san sakamako ba, amma dai ana sa ran
Hukumar yan sandan kasar nan reshen jihar Kano ta samu nasarar kama wani ɓarawo yayin da yake kokarin yin sama da wani babur a banki dake kan hanyar France.
Wasu bata gari da ba a tabbatar ko su wanene ba sun bindige wani jami'in Hukumar Kiyayye Haddura ta Kasa, FRSC, a garin Ondo a yayin da ya tafi ya kai wa abokin
Rauf Aregbesola, Ministan Harkokin Cikin Gida, ya ce babu wani dalili da zai sa ya ajiye aikinsa saboda yawaitar tserewa da fursunoni ke yi daga gidajen yari a
Masarautar Saudiya ta saka Najeriya cikin jerin kasashen nahiyar Afirka da ta hana zirga-zirgan jiragen sama saboda bullar sabon nau'in cutar Korona na icron.
Attajirin dan kasuwa kuma miji ga Regina Daniels, Prince Ned Nwoko, ta hanyar masu yada labaransa ya saki wata takarda wacce ya bayyana asalin abinda ya kawo ka
Labarai
Samu kari