Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Jim kadan bayan mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana burinsa na zama shugaban kasa a ranar Litinin, Bola Tinubu ya gana da gwamnonin APC.
Daren Lailatul Qadari, dare mafi daraja daga cikin darare, dare ne da Allah Madaukakin Sarki ya saukar da Al-Kur'ani; littafin da aka saukarwa Annabi Muhammad.
Gwamnatin tarayya na kashe kimanin naira bilyan 10 a wata wajen shirin ciyar da daliban makarantun firamare a fadin tarayya. Wannan aiki na gudana ne karkashin
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta haramta "Tashe", wani wasan barkwanci da ake yi duk shekara bayan kwanaki goma na farkon watan Ramadana mai alfarma a ke.
Sheikh Dr Muhammad Sani Rijiyar Lemo malami ne a tsangayar nazarin addinin Musulunci ta jami'ar Bayero da Kano kuma shugaban cibiyar nazarin addinai a jami'ar.
Ministan sufurin, Honarabul Chibuke Rotimi Amaechi a ranar Litinin, ya ziyarci sarakunan Kano, Bichi da Daura domin burinsa na fitowa takarar shugabancin kasa.
A sabon bidiyon da ya bayyana an gano yadda matar tsohon gwamnan jihar Abia, Ebelechukwu Obiano, ta je har wajen da Bianca Ojukwu ke zaune, ta dungure mata kai.
An samu sama da gawawwaki 50 tare da konannun gidajen mutane 100 a wasu kauyukan karamar hukumar Kanam ta jihar Filato kamar yadda mazauna yankin suka tabbatar.
Jami’an ‘yan sandan Abuja sun kama wasu ‘yan bola jari 98 da aka fi sani da bisa laifin sata, tare da bayyana cewa Abuja ba ta zaman kowa da kowa bace haka kawa
Labarai
Samu kari