Shugabannin kwamitin shura na Darikar Tijjaniyya a jihar Kano ya nuna goyon baya ga gwamna Abba Kabir Yusuf domin ya yi tazarce a zaben 2027 mai zuwa.
Shugabannin kwamitin shura na Darikar Tijjaniyya a jihar Kano ya nuna goyon baya ga gwamna Abba Kabir Yusuf domin ya yi tazarce a zaben 2027 mai zuwa.
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Wani lauya ya yi martani kan kudurin Osinbajo na son hawa kujerar shugaban a zaben 2023. Ya bayyana cewa, da Osinbajo aka bata Najeriya zuwa yadda take a yanzu.
Wani dan sanda da aka kama yana busa taba a bainar jama'a, zai iya shiga cikin babbar matsala idan har abin da 'yan sandan Najeriya ke fada ya zama gaskiya.
Wasu miyagun yan bindiga sun farmaki kauyuka Kukawa, Gyanbahu, Dungur da Keram a karamar hukumar Kunam da ke jihar Filato a ranar Lahadi, 10 ga watan Afrilu
Rudani ya bibiyi wani bidiyo da ke ta yawo wanda ke bayyana sojin Najeriya sanye da khaki suna kwashe wasu mutane da ake zargin 'yan bindiga ne zuwa motar soji.
Tsohon ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung, ya koka kan rashin tsaro a Najeriya ya bayyana gwamnatin shugaba Buhari a matsayin mafi muni a tarihin kasar.
Wasu matasan kiristoci sun bar jama'a baki bude yayin da suka fara raba abincin buda baki ga musulmai da ke wucewa a kan hanyarsu ta komawa gida a Senegal.
'Yan bindiga sun babbake gidan kwamishina shari'a kuma natoni janar na jihar Imo, Cyprian Akaolisa. Miyagun sun kara da lalata gidan mahaifinsa da ke Obibi.
Wasu jerin bidiyoyi da jaridar HumAngle ta samu na farmakin da 'yan ta'adda suka kai wa jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna na ranar 28 ga watan Maris ya bayyana.
Sheikh Dr Muhammad Sani Rijiyar Lemo malami ne a tsangayar nazarin addinin Musulunci ta jami'ar Bayero da Kano kuma shugaban cibiyar nazarin addinai a jami'ar.
Labarai
Samu kari