Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnonin jihohi 36 a Najeriya su bai wa kananan hukumomi kudinsu kai tsaye, domin bin hukuncin Kotun Koli kan ‘yancinsu.
Kaduna - Gwamnatin jihar Kaduna ta kaddamar da wani sabon jarabawan da aka shiryawa Malaman Firamare a fadin jihar don tabbatar da kwarewarsu wajen koyarwa.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta bayyana adadin mace-mace da aka samu da kuma adadin wadanda suka jikkata a hatsarin mota da ya faru jiya Talata 7 ga wata.
Daliban makarantar sakandare a jihar Edo sun yi wa dan sanda tsirara, sun kori shugaban makaranta da malamai tare da kone wani sashi na makarantarsu a jihar.
A jiya shugaban Najeriya ya yabi Lai Mohammed bayan ya cika shekara 70. Muhammadu Buhari ya yabi Minista a kan irin kokarin da yake yi da wanda ya yi a baya.
Kungiyar Malaman Jami’a tayi karin haske a game da yiwuwar sake rufe makarantu kwanan nan. ASUU za ta dauki mataki bayan sun gama tattauna a reshen jami’o’i.
A jiya wata kotu a Abuja ta dawo da Janar din da aka kora daga aiki a gidan soja. Kotun ma’aikata da ke zama a birnin tarayya, tace a biya ASH Sa’ad hakkokinsa.
Sanata Barau Jibrin ya na wawurar kudin gwamnati da sunan kwangila. Sanatan na Kano ya yi amfani da kamfaninsa na Sinti Nig. Ltd, ya samu kwangiloli masu tsoka.
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya tafi kasar Amurka domin hallartar wani taro na sati guda a Jami'ar Harvard na koyon dabarun shugabanci da mulki a
Rundunar 'yan sanda a Jihar Katsina ta sanar da kama daya daga cikin 'yan bindigan da suka kai hari tare da kashe hakimin 'Yantumaki, Abubakar Atiku, da mai tsa
Labarai
Samu kari