Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Wasu tsagerun yan bindiga sun bi dare, sun bude wa al'umma wuta a kauyen Paikpa dake jihar Neja, sun kashe akalla mutum biyar kuma sun jikkata wasu da dama.
A lokacin da matarsa ta mutu, Kassim Hemed ya ce surukansa su je gidansu sannan suka kwashe komai da suka mallaka. A yanzu yana fama da rayuwa da yaransu uku.
Wani Hamidu mai shayi ya halaka kwastoman sa mai suna Musa akan N10 a anguwar Arepo da ke karkashin karamar hukumar Obafemi Owode cikin Jihar Ogun. The Punch ta
Dr Mansur Ibrahim Sokoto ya bayyana gaskiyar batu, ya yi tsokaci kan maganar da ta bata wa mata rai game da halittarsu da malam Daurawa suka ce ya kushe...
Bampai, jihar Kano - Jami'an hukumar yan sanda a jihar Kano sun damke wani dan sandan bogi wanda ake zargi da damfarar yan kasuwa ta hanya Taransfa na karya.
'Yan bindiga sun halaka rayuka biyu tare da sace babban faston cocin katolika, Rabaren Joseph Akeke, a yankin Kudendan da ke jihar Kaduna wurin karfe 1 na dare.
Wani dan jarida kuma dan gwagwarmaya ya bayyana irin wahalar da ya sha a hannun Abba Kyari da wani jami'in dan sanda yayin da wani gwamna ya umarci a kamo shi.
Babu mamaki ayi fama da tsada da wahalar abinci a 2022 yayin da damina ta karaso. Yakin Rasha da Ukraine yana cikin abubuwan da zai taimaka wajen kawo matsala.
Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar EFCC ya goyi bayan cewa da yawan yan siyasan dake neman mulki kamata ya yi ace suna ɗaure, amma dole a jira hukuncin kotu.
Labarai
Samu kari