Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Masallacin Al-Aqsa mai tsarki ya kasance cibiyar tarzoma tsakanin Isra'ila da Falasdinu, kuma an sha samun tashe-tashen hankula a lokuta masu tsawo ya zuwa yanz
Wani dan takarar gwamnan Jihar Rivers, Tonye Princewill ya zargi wasu ‘yan bindiga da ba san ko suwaye ba da afkawa gidansa amma ba su taba wani abu mai tsada b
Gwamnatin tarayya ta bude kafar tattaunawa da ‘yan ta’addan da suka yi garkuwa da fasinjoji sama da 60 a cikin wani jirgin kasa mai zuwa Kaduna daga Abuja.
Yan Bindiga da suka yi sace dalibai daga Kwalejin Kimiyya da Fasahar Lafiya ta Tsafe Jihar Zamfara sun sako su. TVC News ta rahoto cewa masu garkuwar ne don kas
Akalla mutane 106 ne ya zuwa yanzu aka ce an binne sakamakon hare-haren da aka kai kan al’umomin jihar Filato a ranar Lahadi da ta gabata, 10 ga watan Afrilu.
Sheikh Dr Muhammad Sani Rijiyar Lemo malami ne a tsangayar nazarin addinin Musulunci ta jami'ar Bayero da Kano kuma shugaban cibiyar nazarin addinai a jami'ar.
A jiya ne wasu yan bindiga suka farmaki wurin rijistar zaɓe a jihar Imo, suka kashe ma'aikacin INEC nan take, wani bidiyo da ya bayyana ya nuna yadda aka yi.
Majalisar kasa (masu mulki da tsaffin shugabanni) ta yafewa tsohon gwamnan jihar Taraba, Jolly Nyame da tsohon gwamnan Plateau, Joshua Dariye, dake garkame.
A ranar Alhamis, wata kotun majistare da ke Ile-Ife cikin Jihar Osun ta daure wani tsohon shugaban daliban Jami’ar Obafemi Awolowo a gidan gyaran hali bisa zarg
Labarai
Samu kari