Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
An samu ci gaba a Najeriya, domin tare da sa idon gwamnati an kirkiri mota mai amfani da wutar lantarki. Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya gwada motar a Abuja.
Dakataccen mataimakin kwamishinan 'yan sandan Najeriya kuma shugaban rundunar binciken sirri, DCP Abba Kyari,ya gurfana a gaban babban kotun tarayya dake Abuja.
Jim kadan da karbar ragamar mulki, Bello ya samu rahoton kwamitin shiyya na jam’iyyar gabanin taron gangamin APC da ke tafe nan gaba. Yanzu dai shi ne shugaba.
Bello Turji ya tabbatar da cewa shi Musulmi ne, akasin yadda wasu malamai ke fada. A cewar ‘dan bindigan, ina yin Sallah domin ina gudun haduwa na Ubangiji.
Mahara sun kashe wasu mutane biyu yayin da suke tsaka da aiki a gonakinsu a garin Sardauna da ke karamar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto. Sun sace wasu 4.
Wani mutum dan Afirika ta kudu, Miles Montego, ya azabtu bayan aurensa ya ki dadi. Mutumin da ya taba auren ya jawo cecekuce a kafafan sada zumuntar zamani.
Kyawawan tagwayen 'yan mata na kasar Ghana masu suna Linda da Belinda sun birge jama'a ganin irin tsananin kama da suke yi da juna a wata tattaunawa da Vibes.
Kyakkyawar budurwar Amal dai ta kasance daya daga cikin yara da Allah ya azurta Hadiza Buhari Bello da su. Don haka jika ce ga shugaban kasa Muhammdu Buhari.
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya bayyana irin mutanen da za su iya magance matsalolin tsaro a Najeriya. Ya ce Buhari da makamantansa ne kawai za su iy
Labarai
Samu kari