Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Majalisar dattawan tarayya ta yiwa dokar ta'addanci ta 2013 gyaran fuska domin haramta biyan masu garkuwa da mutane kudin fansa idan suka bukata hannun iyalan.
A yayin da kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, ke cigaba da yajin aiki, mahukunta a Jami'ar Jihar Kaduna, KASU, sun shirya fara zangon karatu na 2020/2021 a ranar
A yau ne majalisar dattawa ta sanar da cewa, Sanata Ibrahim Abdullahi Danbatta ya sauka sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC kamar yadda majalisar ta sanar a zama.
Karamin Ministan Ilmi, Hanarabul ChukwuEmeka Nwajiuba, ya sayi Fom din takara kujeran shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC N100m.
Gwamna Ben Ayade na Cross Riba ya ce ba tantaba shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya cancanci yabo kan yadda ya jajirce wajen samar da zaman lafiya a Najeriya.
Daya daga cikin mata biyu masu juna biyu cikin fasinjojin da aka yi garkuwa da su a harin da ‘yan ta’adda suka kai kan wani jirgin kasa da ke kan hanyar Kaduna.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai samu babbar karramawa daga jam'iyyun siyasa, inda zai karbe lambar yabon gwarzon dimokradiyya na Najeriya daga IPAC ta kasa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa yan kasuwa sun fi samun saukin kasuwancinsu a Najeriya yanzu fiye da shekarun baya. A bisa jawabin da mai magana da ywu
Hukumar hana ta'amuni da safarar muggan kwayoyi a Najeriya a ranar Litinin ta garkame gidaje shida da Plaza daya na tsohon kwamandan IRT, DCP Abba Kyari, dake M
Labarai
Samu kari