Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Yan bindiga sun mamayi jami'an tsaron gidan gyaran hali da safiyar nan, sun hakala aƙalla mutum biyu a garin Okigwe dake cikin jihar Imo a kudancin Najeriya.
Majalisar wakilai ta bayyana cewa wasu kudurori takwas sun tsallaka karatun farko a zaurenta. Ta bayyana hakan ne cikin sanarwa ranar Laraba, 16 ga watan Maris.
Wani mafarauci a jihar Enugu ya bindige tsohon shugaban APC na wata gunduma, a cewarsa ya yi tsammanin wata dabba ce daga nesa shiyasa ya sakar mata alburushi.
Ossai Ovie Success, mai taimaka wa gwamnan jihar Delta kan harkokin yada labarai, Ifeanyi Okowa ne ya sanar da rasuwar Osakwe a shafinsa na Facebook a ranar Tal
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ne ya bayyana hakan a cikin wata wasika da ya karanta yayin da aka fara zaman majalisar a safiyar Laraba 16 ga wata.
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya Usman Alkali Baba, ya kuma amince da rabon kayan sawa na aiki da sauran kayan aiki ga jami’an 'yan sanda, Ripples Nigeria.
Hukumar yan sandan a jihar Borno sun damke mutum biyar, ciki har da Sojoji biyu kan laifin fashi da makami da kisan kai. Kwamishanan yan sandan jihar, Abdu Umar
Wani dan Najeriya ya dira cikin wani banki da rana tsaka ya dauke na'urar buga takardunsu saboda an ki sauraronsa. An ga mutumin ne a wani bidiyo da ya yadu yan
Hukumar gudanar da zabe INEC ta tabbatar da cewa zata halarci taron majalisar zartaswar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da za'ayi gobe Alhamis, 17.
Labarai
Samu kari