Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Sheikh Daurawa Yana godiya ga Al'ummah akan amsoshi na ilimi da aka bayar, amma bai yadda da duk wani mataki na ɗaukar doka a hannu da wani zai yi ƙoƙarin zar
Wahalar fetur da dizel ya jawo tsadar farashin kayan masarufi da sufuri. Bayan haka tsadar farashin tikitin jirgin sama na ɗaya daga cikin wahala a Najeriya.
Wutar lantarki ta gagara zama, lamari ya baci har ta kai ma’aikata su na tashi daga ofis tun da rana tsaka, su tafi gidajensu. Aso Rock sun koma aiki da inji.
A cewar hukumar 'yan sandan jihar Kebbi, ‘yan bindigan sun so kai hari kan ‘yan kasashen ketare a kamfanin, amma ba su yi nasara ba, an yi arangama dasu...
Gajeren bidiyon da @gossipmilltv ya yada a Instagram ya fara ne daidai lokacin da wani dan Najeriya da ke tuka mota a bayan wani dan acaba da ke dauke da fasinj
A ranar ya kamata a yi shagalin bikinta, wata matashiyar budurwa 'yar shekara 22, mai suna Mutoni Uwase Kenia aka yi bikin birne gawarta.Angonta ya bada labari.
Masu neman kujerar mataimakin shugaban jam'iyya na kasa za su biya Naira miliyan 10 yayin da sauran mukamai na shugabancin za su biya Naira miliyan 5 kowanne na
Wasu tsagerun yan bindiga sun bindige babban ɗan saɓda da wasu jami'an tsaro 6 a wani artabu da suka yi yayin wani hari a kauyen Nasko, jihar Neja yau da rana.
Malam Ibrahim Dahiru, Kwamandan Hisbah a jihar ne ya bayyana haka ga Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya a Dutse ranar Talata. An kama su a gidan magajiya.
Labarai
Samu kari