Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Jami’ar Bayero da ke Kano, BUK. ta umarci duk wasu dalibai da ke zama a cikin rassan makarantar guda biyu akan su kwashe ya-nasu ya-nasu su bar harabar makarant
Wata kotu mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta bayyana cewa, bai kamata wani mamban jam'iyya ya kai karar jam'iyya gaban wata kotu ba. Ya bayyana dalili.
A hukuncin da ta yanke, babbar kotun ta bayyana cewa ana bukatar masu rike da mukaman siyasa su yi murabus daga mukamansu ne kawai kwanaki 30 kafin zabe a kasar
Shugaban hukumar yaki da fatauci da shan miyagun kwayoyi, NDLEA, Janar Buba Mohammed Marwa (murabus) ya ce an masa tiyata ne saboda ciwon baya da ke damunsa sak
Gwamnonin jihohi da Gwamnatin tarayya sun nemo aron Naira Tiriliyan 6 a shekarar da ta wuce. Shugabar DMO mai kula da bashin Najeriya bai wuce gona da iri ba.
Bello, wanda ya wakilci kujerar Buni ta CECPC a lokacin jinyar, ya ce kwamitin ya ziyarci Buni ne domin yi masa bayani kan al’amuran da suka shafi jam’iyyar APC
An kama shi ne a filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke jihar Legas, sa’o’i kadan bayan da ya mika mulki ga magajinsa, Charles Soludo a hukumance, inji rah
Shugaban kungiyar Association of Licensed Telecoms Operators ya ce Idan dizil ya cigaba da wahala a gidajen mai, kamfanonin sadarwa za su kara kudin yin waya.
Jihar Borno - Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari karamar hukumar Gubio dake jihar Borno inda suka yi awon gaba da Likita daya tilo dake garin, Geidam Bulama.
Labarai
Samu kari