Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
An ji cewa wasu mutane sun taru sun kashe wani mutum a karamar hukumar Ajingi a yankin Balare kan zarin ya saci babur a jihar Kano. Sun kona gawar shi.
Bayyanar mai neman kujerar majalisar wakilai daga Legas dauke da fostar Bola Ahmed Tinubu a masallacin Harami da ke kassar Saudiyya ya janyo maganganu da yawa.
Sultan ya sanar da cewar ba a ga jinjirin watar Shawwal ba a ranar Asabar, amma Sheikh Lukwa ya ce matsayar Sultan din ba daidai bane inda ya yi sallar Idi yau.
Kowane rai mai ɗanɗana raɗaɗin mutuwa ne, tsohon Daraktan hukumar DSS reshen jihar Kaduna, Alhaji Bukar Shetima, ya rigamu gidan gaskiya yai din nan Lahadi.
Gidauniyar Ameer Foundation ta shirya wani buda baki na musamman domin shan ruwan azumi. Jagororin PDP da APC sun ajiye gabar siyasa, sun hadu a wajen shan ruwa
Jimillar mutane takwas sun rasa rayukansu a karshen makon nan yayin da 'yan bindiga suka kai farmaki wani gidan giya da matsayar sojin Najeriya a jihar Anambra.
Rahoton da ke shigo mana daga jihar Sokoto ya nuna cewa wasu al'umma mabiya addinin musulunci sun gudanar da sallan idi yau Lahadi sun saɓa wa umarnin Sultan.
Dakarun jami'an tsaron hadin guiwa na kasashe (MNJTF) sun sheke 'yan Boko Haram 22 ko 'yan ta'addan ISWAP yayin da suke cin karensu ba babbaka a tafkin Chadi.
Yan bindiga sun kashe akalla fasinjoji biyar ciki harda wani dan sa kai a wani farmaki a hanyar Sabon Gari-Kampani da ke karamar hukumar Wase ta jihar Filato.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa na jihar Kano(PCACC) da aka dakatar, Muhuyi Rimingado ya samu 'yanci bayan cika ka'idojin da aka gindaya masa.
Labarai
Samu kari