Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Abuja - Hukumar lura da wutar lantarkin Najeriya NERC ta tabbatar da labarin cewa gwamnatin tarayya ta cire tallafin wutar lantarki kuma an kara kudin wuta.
Hukumar hana almundana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC a dare Alhamis ya damke tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano, a tashar jirgin.
Ya nemi gudunmawarsu ne domin cimma burinsa na tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa, Punch ta ruwaito. Ya bayyana haka a shafin Twitter a yau.
Kasancewar Misis Obiano ce ta tashi daga kujerar ta zuwa inda Misis Ojukwu take zaune, mutane da dama ciki har da ‘yan jarida sun dauka Mrs Obiano ce ta fara ka
EFCC ta damke mutumin da ya kafa coci, ana tuhumarsa da laifin sacewa Ba Amurke N100m. Zargin da ke kan Kelechi Vitalis Anozie shi ne ya saci Daloli a Illinois.
Kotun musulunci dake sauraror Sheikh Abduljabbar Kabara ta saka ranar 31 ga watan Maris don yanke hukunci kan bukatar ba da belin wanda ake kara da zargin.
Yan ta'adda sun sake kai hari kauyen Kaduna bayaɓ rabawar daren yau Alhamis. sun jikkata wani mutum ɗaya da harsashi, sun kuma tasa keyar mutum 47 a Kaduna.
Fiye da gidaje 448 na ‘yan gudun hijira a makarantar sakandaren mata ta gwamnati da ke karamar hukumar Mafa a Jihar Borno suka babbake sakamakon wata kazamar go
Kungiyar daliban Najeriya ta kasa, NANS ta ba gwamnatin tarayya da kungiyar malamai ta kasa, ASUU wa’adi zuwa ranar 28 ga watan Maris don su shirya da junayensu
Labarai
Samu kari