Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Lauyoyin gwamnatin sun nuna wa babbar kotun tarayya bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma da hannu a kitsa kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Ana ci gaba da kai ruwa rana tun bayan dakatarwa da korar Sheikh Nuru Khalid; wani malamin addinin islama da ya samu sabani da kwamitin masallacin da yake liman
Shugaban uwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) Sanata Abdullahi Adamu ya lashi takobin tabbatar da cewa jam'iyyarsa ta lashe zaben shugaban kasa a 2023
Wani babban abokin Ango a yankin Gaida dake karamar hukumar Kunbotso ya yi abun kunya, ya ɗauke babban kyautar da aka ba amarya ya ce sheɗan ne ya rinjaye shi.
Kotun Gwamnatin Tarayya a Port Harcourt, babban birnin Jihar Rivers ta yanke hukuncin daurin gidan yari ga wasu mutane biyar saboda satar danyen man fetur. Kama
A kalla sojoji 11 ne aka kashe, 19 suka jigata mugun hari da wasu ‘yan bindiga suka kai wani sansanin soji da ke karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna.
Hadimar shugaban kasa Muhammadu Buhari kan harkokin yada labarai, Lauretta Onochie, ta yi magana kan korarren limamin masallacin Apo da ke Abuja, Sheikh Khalid.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bada sanarwar yi wa wasu ma’aikata karin albashi. Zulum ya yi wa masu karin albashi saboda alfarmar azumin da aka soma a jiya.
An shirya wa Adams Oshiomhole bikin murnar cika shekaru 70 da haihuwa kuma dan siyasar ya nishadantar da bakinsa da iin salon rawansa mai matukar kayatarwa.
Mun kawo tarihin Sanata Dansadau, ‘Dan siyasar da ya yi yunkurin kawo karshen Sheikh Nuru Khalid. Tun lokacin Shagari Dansadau ya shiga siyasa, shi ya kafa NRM.
Labarai
Samu kari