Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Jami'an tsaro sun tsinci rubabbun gawarwakin wani dan kasuwa, Lawrence Olorungbon, matarsa da yaransu uku a cikin gidansu da ke yankin Apapa ta jihar Lagas.
Mahaifar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta Daura dake jihar Katsina ta fuskanci bayyananne canji tun lokacin da shugaban kasar ya dare mafadun iko tun 2015.
Jami'an tsaron hadin guiwa ta kasashe (MNJTF) yayin kokarin ganin karshen ta'addanci a yankin tafkin Chadi, ta na cigaba da samun nasarori kan yakar ta'addanci.
Sheikh Dr Ahmad Mahmoud Gumi. malami ne mazaunin jihar Kaduna kuma mai karantarwa a Masallacin Sultan Bello dake unguwar Sarki. Ya fitar da jawabi game da magan
Wasu bayanai da muka samu sun tabbatar da cewa wasu yan bindigan daji sun.kai hari wani shinge duba ababen hawa da ke Mil 8 a Katsina, sun kona motoci uku.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin tsare tsohon gwamnan Imo Sanata Rochas Okorocha a hannun hukumar EFCC har sai an yanke shawara kan bel
An fara wannan tafiyar kan titi mai cin rai ne a 19 ga watan Afirilu sannan aka kammala a ranar 29 ga watan Mayu wanda wani mai babur Kunle Adeyanju ya fara.
An yi ta yabon wata budurwa a shafukan sada zumunta kan yadda ta kawo dauki ga tsohon saurayinta mai tabin hankali wanda aka ce da soja ne kafin haukar tasa.
Yayin da FG ke cigaba da ikirarin cewa tana ɗaukar matakan ceto fasinjojin da yan ta'adda suka sace a jirgin kasan Kaduna, wani bidiyo ya nuna halinda suke ciki
Labarai
Samu kari