Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Mutuwa ta manta wani tsohon da ya sha wahala, duk da cewa jikinsa babu nama ko kadan, amma har yanzu yana raye yana kuma ci gaba da rayuwarsa kamar kowa...
Sabbin jami’o’i 12 da gwamnatin tarayya ta amince da kafa su na a jihohin Kano, Naje, Gombe, Sokoto, Delta, Abia, Anambra da babbar birnin tarayya, Abuja.
A ƙalla mayaƙan ISWAP goma, duk da manyan kwamandojinsu suka rasa rayukansu yayin artabu da abokan hamayyarsu a ta'addanci na Boko Haram a yankin tafkin Chadi.
Wata matashiyar mata mai amfani da @Ore_akiinde a Twitter a ranar Talata,5 ga watan Maris ta tada ƙura a kafar sada zumunci bayan ta ce N10k ba ta isa yin miya.
Sanata mai ci ya caccaki gwamnatin Buhari ya ce sam shugaban kasa Muhammadu Buhari bai shirya magance matsalar tsaro ba saboda wasu dalilai da ke faruwa a kasar
Wasu tsagerun yan ta'addan da ake zaton mambobin kungiyar ISWAP ne sun kai farmaki yankin garin Damboa da ke jihar Borno a ranar Laraba, 6 ga watan Afrilu.
Legas - Wani mataimakin sufritandan yan sanda, Eyitere Joseph, ya shiga hannun hukuma kan laifin kwace N50,000 hannun wanda matashi dan bautan kasa a Legas.
Korarren limamin masallacin rukunin gidajen 'yan majalisu ya sake caccakar jami'an gwamnati, inda yace a da basu san cewa ana caccakar tsohuwar gwamnati ba.
Kungiyar malaman jami'o'i na shiyyar Kalama sun ce yajin aiki yanzu aka fara har sai gwamnati ta cika musu dukkan buƙatunsu, sannan za'a buɗe makarantu nan.
Labarai
Samu kari