Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta sa ranar Juma’a za ta ci gaba da sauraren karar mika ACP Abba Kyari da aka dakatar zuwa hannun Amurka don gurfanar dash
Daya daga cikin jiga-jigan ‘yan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya ce ya jagoranci gwagwarmayar siyasar da ta kai ga hayewar Buhari
Rundunar 'yan sandan Jihar Kaduna ta samu nasarar dakile wani hari da 'yan bindiga su ka kai karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar inda suka kashe miyagu 2.
Bayan janyewa daga takarar kujerar Gwamnan jihar Bauchi, an mayar da Ibrahim Kashim kujerarsa ta Sakataren gwamnatin jihar Bauchi. Mai magan da yawun gwamnan ji
Hedkwatar tsaro tace dakarun operation Hadarin Daji a ranar 21 ga Mayu ta damke wani Jabe Buba, bakon haure kuma fitaccen mai kai wa 'yan ta'adda bayanan sirri.
Dan wasan kwaikwayon Nollywood a Najeriy, Jim Iyke, ya yi watsi da rahotannin dake yawo a kafafen sada zumunta cewa ya sauya addini daga Kirista zuwa Musulunci.
Mataimakin kwamishinan ‘yan sanda da aka dakatar, Abba Kyari, ya yi zargin cewa matakin da ofishin babban lauyan gwamnatin tarayya ya dauka na mika shi kasar Am
A ranar Alhamis, hedkwatar tsaro ta kasa ta ce dakarun Operation Hadin Kai a makonni biyu da suka gabata sun halaka 'yan ta'addan 14 tare da damke wasu 15.
Mummunar rigima ta kaure tsakanin dakarun Bello Turji da na wani dan bindiga mai suna Dullu. An kashe Dullu tare da wasu yaransa da suka fitina mutanen Shinkafi
Labarai
Samu kari