Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
A kalla dalibai 15 ne suka ci maki 01 kacal a yayin da hukumar shirya jarrabawa da Najeriya, NECO, ta fitar da sakamakon jarrabawar shiga karamar ajin sakandare
Alkalan kotun kolin Najeriya sun aikewa Alkalan Alkalai, Justice Ibrahim Tanko Mohammed wasikar kar ta kwana bisa abubuwan dake gudana a babbar kotun Najeriya.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zargin mambobin ƙungiyar IPOB ne su ta da fitacciyar kasuwa a yankin ƙaramar hukumar Aguata da ke jihar Imo ranar Litinin.
Tsohon gwamnan jihar Neja kuma jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) Babangida Aliyu, ya bayyana daya daga cikin dalilan da yasa aka ki zaben gwamnan.
Gwamna Abdullah Ganduje na jihar Kano ya amince da nada Baffa Babba Dan-Agundi a matsayin mukaddashin Manajan Daraktan na Hukumar kula da kayyakin siyarwa.
Wahala da tsadar mai na kara tsanani a biranen Abuja, Legas da wasu jihohin Najeriya a ranar Litnin kuma gidajen mai sun cika da motoci. Wannan na faruwa ne biy
Wani mutum 'dan Najeriya mai matukar kirki mai amfani da @mrsucessguy a shafin TikTok ya sauya rayuwar wani talaka da ya gani gefen titi yana kwashe shara.
Tsohon Shugaban hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), Nuhu Ribadu, ya shigar da kara kotu kan zaben fidda gwanin gwamnan Ada
Wani soja, wanda ba a ambaci sunansa ba ya halaka mai bada mai a gidan man Shafa a Minna, babban birnin jihar Neja. Lamarin ya auku ne a rashen gidan man Shafa.
Labarai
Samu kari