Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
An gurfanar da fitaccen dillalin motoci a Gusau, babban birnin Jihar Zamfara da wasu mutane hudu kan zarginsu da halaka wani yaro, tare da cin sassan jikinsu am
Gwamnan Jihar Ebonyi Dave Umahi ya ayyana neman tsohon dan majalisar wakilai na tarayya, Hon, Linus Okorie, ruwa a jallo kan wallafa rubutu da ka iya tunzura mu
Wani magidanci ya gayyaci budurwarsa dake jihar Legas, ta kawo masa ziyara har jihar Ondo, amma ya lakaɗa mata dukan tsiya kuma ya shake ta har ta mutu a Ondo
Gwamnatin jihar Legas ta dakatar da ayyukan kungiyar sufuri ta NURTW bisa rikicin da aka samu a wani yankin jihar. An dakatar da ayyukan ne har baba ta gani.
Ƙungiyar kwadugo ta ƙasa, NLC, ta sanar da janye zanga-zangar da ta shirya gudanarwa a faɗin Najeriya domin nuna adawa da shirin gwamnati na zare tallafin mai
Gwamnatin jihar Kwara ta ce ta amince mata musulmi a jihar da su ci gaba da sanya hijabi a makarantun gwamnati biyo bayan rikicin da aka yi a baya-bayan nan.
mutane tara sun rasa rayukansu yayin da wasu 10 suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya afku a ranar Litinin, 24 ga watan Nuwamba a Gaya, jihar Kano.
Hukumar yaki da rashawa da sauran laifuka masu kama da hakan, ICPC ta fallasa yadda wani Dan Majalisar Tarayya na Jihar Katsina ya tsere da N32,056,347.89 da ak
Tsohuwar Sakataren gwamnatin jihar Legas a zangon mulkin 2007 zuwa 2011, Gimbiya Adeniran-Ogunsanya, ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da gajeren rashin lafiy
Labarai
Samu kari