Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Nasa'i Muhammad Gwadabe ya rantse da Allah SWT cewa bai yi lalata da dalibarsa mai aure ba, ya karyata zargin da ake yi masa. Malamin jami'ar ya bada bangarensa.
Shugaban Angwan Fada da ke kauyen Rubu inda ‘yan bindiga suka yi garkuwa da wasu jama'ar coci a ranar Lahadi, Elisha Mari ya fita daga hannunsu kuma sun nemi ya
An sallami wani tsohon shugaban kasan Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar, wanda aka kwantar a asibitin birnin Landan saboda rashin lafiyar da ba a san ko wane
Jama'ar Najeriya na kokawa yayin da farashin gas ke kara hawa. Hukumar kididdiga ta kasa ta ce matsakaicin farashin da ake cika tukunyar gas 5kg ya kai N3,921.
Wata babbar Kotu a jihar Ogun ta ba da umarnin a rataye wani magidanci har lahira sabosa kama shi da kashe wanda yake zargi da neman ɗaya daga cikin matansa.
Watanni biyu bayan rasuwar mai martaba Alaafin na Oyo, Oba Lamidi Adeyemi III, matansa Gimbiya Opeyemi Omobola da Moji sun nuna sabbin katafaren gidajensu.
gwarazan dakarun yan sanda da taimakon yan Bijilanti sun fatattaki wasu mahara yayin da suka yi yunkurin kai harin ta'addanci kan mutanen kauyuka a jihar Zamfar
Yan bindiga sun halaka wani makiyayi mai suna Ado Mamman a wani yankin na Pai dake karamar Hukumar Kwali ta Abuja. Sun yi Garkuwa da wanoi Maude Ado a rugar.
Za a ji ana farin ciki, Sojoji da ‘Yan banga sun kashe ‘yan bindigan da suka addabi kowa. Gawan sun fito saman ruwa dauke da dalma da sojoji suka harba masu.
Babbar Kotun tarayga dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta dakatar da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa daga rufe damar yin rijistar katin zaɓe.
Labarai
Samu kari