Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata fasinja jirgin sama, wacce aka fi sa ni da Mama Tobi ta yanke jiki ta mutu a ranar Laraba, 20 ga watan Afirilu a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe a Abuja.
Sakataren Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Jihar Kaduna, KADSEMA, Muhammed Mukaddas ya bayyana yadda gwamnatin Jihar Kaduna ta amince da bayar da Naira Miliyan 18
Bidiyon wani barawo da ke kokarin shiga gida ya bazu a intanet, inda jama'a da dama suka kadu da ganin yadda yake shiga gida ta 'yar karamar taga da taba kai ta
Shugaban Kungiyar malaman jami’o’i masu koyarwa, ASUU, Farfesa Emmanuel Osedeke ya ce gwamnatin tarayya har yanzu tana nuna halin ko-in-kula akan yajin aikin AS
Ma'aikacin gwamnati ya ja ma kansa, ya yada jita-jita cewa gwmanan APC ya mutu, lamarin da ya kai ga korarsa daga aiki. Yanzu haka dai za a bincike shi a kai.
An gano waye matukin jirgin NAF, mai suna Lieutenant Haruna Elijah Karatu, wanda da ya rasa ransa sanadiyyar hatsarin jirgi dakarun sojin NAF da aka yi Kaduna.
Kwamishinan Tsare-Tsare da Kasafin Kudi na Jihar Kano, Nura Muhammad Dankadai, ya mika murabus dinsa, sabanin umurnin da Gwamna Abdullahi Ganduje na Jihar ya ba
Gwamnatin kasar Saudiyya ta baiwa Najeriya kujerun Hajji 43,000 a shirin ibadar Hajjin da za'a yi bana 2022. Daily Trust ta ruwaito cewa majiyoyi daga cikin huk
Mataimakin kwamishinan yan sanda reshen jihar Bayelsa, ya yanke jiki ya faɗi matacce yana tsaka da sauke nauyin Ofishinsa a hedkwatar yan sanda ranar Talata.
Labarai
Samu kari