Masu zanga-zanga kan tabarbrewar tsaron Najeriya sun sake fitowa a rana ta uku a Abuja, sun toshe titin Karu-Nyanya domin jawo hankalin gwamnatin tarayya.
Masu zanga-zanga kan tabarbrewar tsaron Najeriya sun sake fitowa a rana ta uku a Abuja, sun toshe titin Karu-Nyanya domin jawo hankalin gwamnatin tarayya.
Kotun tarayya da ke Abuja ta yi umarni da a kama tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji bayan karar da hukumar ICPC ta shigar game da shi.
Gwamna Abdullah Ganduje na jihar Kano ya amince da nada Baffa Babba Dan-Agundi a matsayin mukaddashin Manajan Daraktan na Hukumar kula da kayyakin siyarwa.
Wahala da tsadar mai na kara tsanani a biranen Abuja, Legas da wasu jihohin Najeriya a ranar Litnin kuma gidajen mai sun cika da motoci. Wannan na faruwa ne biy
Wani mutum 'dan Najeriya mai matukar kirki mai amfani da @mrsucessguy a shafin TikTok ya sauya rayuwar wani talaka da ya gani gefen titi yana kwashe shara.
Tsohon Shugaban hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), Nuhu Ribadu, ya shigar da kara kotu kan zaben fidda gwanin gwamnan Ada
Wani soja, wanda ba a ambaci sunansa ba ya halaka mai bada mai a gidan man Shafa a Minna, babban birnin jihar Neja. Lamarin ya auku ne a rashen gidan man Shafa.
An yi kayataccen shagalin bikin sunan 'dan Hanan Buhari, Zayd Muhammad Turad bayan watanni da Muhammad Turad tare da Hanan Buhari suka samu karuwar yaro namiji.
Ragowar fasinjoji 50 da aka sace a harin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna suna fuskantar barazanar cizon macizai da ciwuka masu matukar illa da barazana garesu.
Mutane mazauna garin Kubwa a babban birniɓ tarayya Abuja sun shiga yanayin kaɗuwa da tashin hankali biyo bayan gano gawar wata mata da dabbobi a kusa da ita.
An sallami Janar Abdussalami Abubakar, jikinsa ya dawo garau. Abubakar (rtd) ya fara samun sauki bayan ya shafe kwanaki yana gadon asibiti a can kasar Ingila.
Labarai
Samu kari